KURA GARIN NA’ALLAH

Talata 29/01/19 Rundunar Nasara ta Jam’iyyar Apc karkashin jagoranci Maigirma Gwamnan jahar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da Tsohon Gwamnan jahar kano Dan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya suka sauka garin Kura/Madobi/Garun Malam. Al’ummar Wannan yanki sun amsa kira sunce ranar zabe kawai suke jira zasu yi Apc daga sama har kasa 4+4 Buhari/Ganduje Shekarau4KanoCentral.Continue reading “KURA GARIN NA’ALLAH”

SAKON TAYA MURNA GA JAM’IYYAR APC

Sun ajiye jar tagiya #S4S2019 Dubun dubatar mabiya darikar Kwankwasiyya ne a yau Talata 29/01/2019 suka jefar da jajayen hulunansu domin shiga Jam’iyyar APC a garin Madobi. Wannan ya bude wani sabon shafi a siyasar Madobi inda ake ganin cewa gari ne na Maigirma tsohon Gwamna Rabi’u Kwankwaso kuma inda yayi kakagida. Karbe wannan gariContinue reading “SAKON TAYA MURNA GA JAM’IYYAR APC”

KWARYA A GURBINTA

#GandujeSaiKai8 Gaskiyar magana maigirma gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi abinda da yakamata yayi wajen sakawa titin karkashin kasar nan sunan mutumin daya bada gudunmawar sa sosai wajen tallafawa da kuma cicciba dukkan matasa dama duk wani dan asalin kano wato an saka mata sunan marigayi galadiman kano ALHAJI TIJJANI HASHIM Baba ganduje muna godiyaContinue reading “KWARYA A GURBINTA”

Ajingi, Albasu da Gaya

AIKI CIKIN MUTUNCI Yau ma kamar kullum, kananan hukumomin Ajingi, Albasu da Gaya mutane sun fito domin fatan alkhairi ga tawagar Maigirma Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) dakuma ‘yan takarkarun APC na Jihar Kano Dukkanin alamu suna nuna karfin magoya bayan da Jam’iyyar ta APC ke dashiContinue reading “Ajingi, Albasu da Gaya”

MATASA MASU KAYAN AIKI

TARON YAN KWANKWASIYYA YA RIKIDE ZUWA FASHI DA MAKAMI. A jiya lahadi 27/1/2019 kungiyar kwankwasiyya da dantakarar gwamna na pdp suka gabatar da taron yakin neman zabe a karamar hukumar birni da kewaye a mazabar gandu kusa da trade fair, amma abin mamaki da bakin ciki bayan kammala taron yan qungiyar kwankwasiyyar suka farwa mutaneContinue reading “MATASA MASU KAYAN AIKI”

ALJANI YA BAYYANA AMATSAYIN BABBAN BAKO‼️

ALJANI YA BAYYANA AMATSAYIN BABBAN BAKO‼️ Ajiya a wajan taron Kwankwasia Aljanu sun Bayyana amatsayin manyan baki na musamman a wajan taron Kwankwasia, Ba mamaki daga India suke! Wannan yake nuna cewar wakilin Shedanu ya Bayyana awajan, Duk inda kaji ance Shedanu sun bayyana kasan ko babu mutanen…… Wannan labari ya ishemu ta shafukan sadaContinue reading “ALJANI YA BAYYANA AMATSAYIN BABBAN BAKO‼️”

TANADIN SARDAUNA GA AL’UMMARSA

BANGARORIN DA MALAM IBRAHIM SHEKARAU ZAI BAWA MAHIMMANCI IDAN AKA ZABESHI SANATA. #S4S2019 Malam Ibrahim Shekarau yace ” idan har Allah ya bashi damar zama sanatan Kano ta tsakiya, daya daga cikin bangarorin da zai bawa mahimmaci shine gina dan Adam, domin gina dan Adam shine gaba da gine-ginen hanyoyi da tituna. Yace zaiyi dukContinue reading “TANADIN SARDAUNA GA AL’UMMARSA”

BICHI, BAGWAI DA SHANONO

#S4S2019 Bazaka yadda da idonka ba a lokacin da ka fara ganin wannan tururuwar al’ummah, amma daga karshe zaka fahimci lallai idanuwanka gaskiya suke nunamaka, saboda iyakar ganinka, mutane ne ke fiyowa domin Taron ganin tawagar Maigirma Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau. Taron yakai taro, anyi shi cikin jindadi, walwalaContinue reading “BICHI, BAGWAI DA SHANONO”

KWAMANDOJIN YAKIN SAMA

*KWAMATIN YANAR GIZO (Social Media) NA YAKIN NEMAN ZABEN MAL. IBRAHIM SHEKARAU A MATSAYIN SENATOR KANO TA TSAKIYA* 1. BELLO M. SHARADA *Director* 2. UZAIRU HUSSEIN *D-Director* 3. NASIRU ALKANAWY *Secretary* *MEMBERS* 1- ABDULLAHI AHMED TADADA 2- YUSUF IBRAHIM MAI ATANFA 3- MUSTAPHA HASSAN 4- ISMAIL LAMIDO 5- AHMED GOGEL 6- USMAN SOLO 7- RABIUContinue reading “KWAMANDOJIN YAKIN SAMA”

ALKIBLAR SHUGABANCI KARKASHIN IBRAHIM SHEKARAU

#S4S2019 A wata lacca da ya gabatar a filin wasa na Sani Abacha 16/05/2005 Maigitma Mallam Ibrahim Shekarau yace: Sanin kowane cewa, Allah baya mika ragamar bayinsa ga wani dan yazama Ubangiji a kansu. Jama’a sun sani cewa a baya, aikin gwamnati ya kauce duk wani tsari na gaskiya da mutunci. Amma Alhamdu lillahi, yanzuContinue reading “ALKIBLAR SHUGABANCI KARKASHIN IBRAHIM SHEKARAU”

SAKON TA’AZIYYA

SAKON TA’AZIYYA DAGA #S4S2019. A madadin shugabanni da dukkannin membobinta muke mika sakon ta’aziyyarmu ga daya daga cikin jagororin wannan kungiya wato Alh. Haruna Muhammad Gama (Garkuwar Sardauna) bisa rasuwar kanwarsa wadda Allah ya yiwa rasuwa. Da fatan Allah (S.W.A) ya jikanta ya gafarta mata ya yafe mata kurakuranta ya sada ta da Annabin rahamaContinue reading “SAKON TA’AZIYYA”

SAKON TAYA MURNA

SAKON TAYA MURNA DAGA #S4S2019. A madadin shugabannin #S4S na jiha karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada da sauran membobinsu muna amfani da wannan dama domin taya Bello Muhammad Sharada, Nasir Harun Alfakakiy Alkanawiy da Uzairu Hassan Hussain da sauran su murnar basu mukamai da na Social Media da mai girma Sardaunan Kano Khadimul Bn AdamContinue reading “SAKON TAYA MURNA”

Design a site like this with WordPress.com
Get started