Wannan Bawan Allah dake hannun hagun Mai girma Sardaunan Kano, wani Masoyinsa ne daga Jihar Gombe. Sunansa Ismail Garba lokaci bayan lokaci yakan taso yazo domin ya gaida Mai girma Sardaunan Kano, Malam Ibrahim Shekarau. Haka idan wani abu na farin ciki yafaru da Sardaunan zai taso domin taya murna ga Sardaunan na Kano. YanzuContinue reading “TUN DAGA JAHAR GOMBE YAZO FADAR MUNDUBAWA…”
Monthly Archives: March 2019
Bazan Yada Karya Ba
Nidai Banga Wanda Zaisani Na Yada Karya Ba Bayan Nasan Illar Haka Cikin Addini Na Daga Sani Kabir Kwankwasiyya Wani Matashi Dan Kwankwasiyya Yace Shi Ba Jahili Bane Dan Haka Baiga Wanda Zai sashi Yada Karya Ko Kage Dan Kare Manufarsa Ta Siyasa Ba Bayan Yasan Kabarin Mu Ba Daya Bane Matashin Yace An sasuContinue reading “Bazan Yada Karya Ba”
RATAYE NAJEEB AKAYI
Daga Kamal A Baba Mahaifin Najeeb. Bansan me nayi muku ba, kuka rataye wannan yaro najeeb Kamal A Baba an kashe shi har lahira. Bayan an tashe su daga Makaranta, naje na ɗauko su, da shi da “yan uwansa, Nauwar da Nabeel, na kawo su Gida, jiya Alhamis babu makarantar Islamiyya sai Najeeb yace AbbaContinue reading “RATAYE NAJEEB AKAYI”
IDAN NASAMI DAMA SAI NAYI RASHIN MUTUNCI!!
Daga: SANI ROGON AIKAWA DALA. (Kalaman wani yaro da naji da kunnena) Jiya Talata ina tsaye Daidai jakara Bola zan hau babur Din Adaidaita sahu, sai wani yazo saura mutum daya, amman Da wani yaro agaba yazauna gefen babur din hannunsa rike da kullun buhun Leda dakuma wani kwano, ban vata lokaciba na hau saiContinue reading “IDAN NASAMI DAMA SAI NAYI RASHIN MUTUNCI!!”
Adalci ‘Yan PDP
Daga El-Mansoor Yusha’u Kyauta PDP takama Sokoto anyi Adalci. PDP takama Bauchi anyi adalci. PDP takama adamawa anyi adalci. PDP takama Taraba Anyi adalci. PDP takama benue anyi Adalci. APC takama Kano Amma Anyi zalunci. To Anki Ayi Adalcin Duk Abinda zakuyi Kun dade Bakuyi ba Ganduje ne Gwamna Cikin yardar Allah.
Mun Shirya Tsaf!
Daga Baballe Kabiru Isyaku Mun shirya tsaf! Mu na da hujjoji kwarara da su ke tabbatar da cewa gwamna Ganduje shi ne ya lashe wannan zabe”. Wasu lauyoyi yan asalin Jahar Kano fiye da su dari uku [300] sun yi alkawarin kare gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje a gaban kuliya kyauta ba tareContinue reading “Mun Shirya Tsaf!”
Ana Wata Ga Wata
Daga Hussaini Alhassan H.A A Gobe Alhamis 28/03/19 kotun daukaka Kara dake Kaduna zata fara sauraron daukaka Karar da PDP reshen jihar Kano tayi dangane da karar da Hon. Alh. Ibrahim Ali Amin Little ya shigar akan yadda aka fitar da Engr. Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar Gwamna a jam’iyyar PDP. A bayaContinue reading “Ana Wata Ga Wata”
YADDA DILLIN TAKANYI DILLIN HAKA MA DILKIN TA KANYI DILLIN
Daga Haroun Shekaran Gama Wallahi da na saurari maganganun kwankwaso sai na tausaya masa bisa yadda naji muryarsa tana rawa da shasshekar kuka bisa yadda kokawa da cewar wai an zalunce shi. Ina gama saurararshi sai na fashe da dariya,nace mai guma cuta an guma masa duba da irin zalunci da rashin imanin da yaContinue reading “YADDA DILLIN TAKANYI DILLIN HAKA MA DILKIN TA KANYI DILLIN”
MASAURATAR KANO TA SAMU MATSALA KENAN ??
Bayan bayyan sakamakon zaben Gwamna a Jahar Kano, Masoya da Magoya bayan Gwamna Ganduje da jam’iyyar APC, sunje har gidan gwamnati domin murnar lashe zabe. Ana tsaka da murna Hoton SARKIN KANO dake like tare da na Gwamna a jikin bangon babban dakin TARO na gidan gwamnati (Coronation Hall), ya hadu da wasu fusatattun MatasaContinue reading “MASAURATAR KANO TA SAMU MATSALA KENAN ??”
Sakamakon Karshe Na Gwamnan Kano
ZAGAYEN FARKO RANAR 9 MARCH 2019 PDP Abba K Yusuf 1,014, 474 APC Abdullahi U Ganduje 987, 819 ZAGAYE NA BIYU RANAR 23 MARCH 2019 APC Abdullahi Ganduje 45, 876 PDP Abba K Yusuf 10, 239 JUMLAR SAKAMAKON ZABUKAN APC 1,033,695 PDP 1,024,738 BANBANCI APC da PDP 8,982
Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda
DIG Micheal Ogbizi a hirarsa da ya yi da gidan Talabijin na Channels yau 23 ga Watan Maris, 2019 da karfe 3:27 zuwa 3:36 na yamma. Ya ce “A mazabar Gama (karamar hukumar Nassarawa) jama’a sun fito da yawan gaske wajen yin wannan zabe. Kuma an yi zabe cikin kwanciyar hankali.” “A wasu wurare kadanContinue reading “Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda”
Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Koka
Mazugal A Karamar Hukumar Dala
Ya isa shaida cewa, zaben da ake sake maimatawa yau a Jihar Kano yana tafiya lami-lafiya. Mazugal ta Karamar Hukumar Dala ba’a barsu a baya ba wajen fitowa da kada kuri’unsu. Allah ya sa a gama lafiya kamar yadda aka fara lafiya
Belli Ta Karamar Hukumar Rogo
Rashin kammaluwar zabe yau zai kammala a zaben da ake sake fafatawa a wasu akwatuna dake Belli ta Karamar Hukumar Rogo. Masu zabe sunyi fitar kwari domin zabawa kansu abinda ya dace, kuma wannan ya isa shaida cewa, ana gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali.
GAMA Cikin Karamar Hukumar Nassarawa A Yau
Daga dukkanin alamu, komai yana tafiya daidai kuma cikin kwanciyar hankali a mazabar Gama. Masu jefa kuri’a sun fito suna sauke nauyin da ya doru a kansu. Daga yanzu an shiga “MATAKI NA GABA” a Jihar Kano
UMARNIN AJIYE JAR HULA: Da walakin Goro a miya
Daga Umar Faruq Muhammad Kowa yasan yadda Kwankwaso yabawa Jar hula Muhimmanci hatta sallar Juma’ah da Eid baya halartar su da wata hula ba Ja ba. Lokacin da za’ayi zaben Gaya da Garko Kwankwaso ya Umarci mabiyan sa na 44 LGs sunje sun mamaye tashoshin Zabe da JAJAYEN HULUNA, suka hana kowa dangwala kuri’a saiContinue reading “UMARNIN AJIYE JAR HULA: Da walakin Goro a miya”
Abba Zaman Gida
Daga Na’Allah Raheemeeb
Ali Nuhu: ‘Abin da ya sa na shiga harkokin siyasa gadan-gadan’
Shahararren dan wasan Hausa Ali Nuhu ya shaida wa BBC cewa ba sabon abu ne ‘yan fim su shiga harkokin siyasa ba, kamar yadda yanzu ‘yan wasan Hausa suke yi. Dan wasan ya bayyana mana hakan ne a wata hirar musamman da muka yi da shi a Kano ranar Laraba. Ya ce an saba ganinContinue reading “Ali Nuhu: ‘Abin da ya sa na shiga harkokin siyasa gadan-gadan’”
ME YA HANAKA TONAWA KWANKWASO DA SURUKINSA ASIRI?
Daga Datti Assalafiy Sanannen ‘dan jarida Jaafar Jaafar wanda ya fitar da video na zargi akan Maigirma Khadimul Islam Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya wallafa wannan rubutun a shafinsa na racebook tun ranar 25-9-2018 kamar yadda za’a gani a wannan screenshot. Idan ba wata boyayya a kasa Malam Jaafar a matsayinka na ‘dan jarida daContinue reading “ME YA HANAKA TONAWA KWANKWASO DA SURUKINSA ASIRI?”
AN YANKA TA TASHI: ASIRIN YAN KWANKWASIYYA ZAI TONU
Jam’iyar APC ta jihar Kano ta nemi hukumar zabe da ta bada sunayen masu sa ido na gida da na kasar waje wato observers da aka tantance domin jan’iyar APC na zargin Kwankwasiyya sun yi amfani da na bogi a zaben daya gaba ta. Sannan kuma Jami’ar ta APC ta sake neman hukumar zabe daContinue reading “AN YANKA TA TASHI: ASIRIN YAN KWANKWASIYYA ZAI TONU”
EFCC TA WAIWAYI KWANKWASO
Daga Mal.Bello Muhammad Sharada Hukumar EFCC ta bayar da notis cewa nan gaba kadan, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai bakunce ta, domin a samu bahasi daga gare shi akan kudi naira miliyan 70 da aka kwasa daga kowacce karamar hukuma guda 44 na KANO.Jumlar kudin ya kai naira biliyan uku da miliyan 80 kuma anContinue reading “EFCC TA WAIWAYI KWANKWASO”
SHEIKH AHMAD SULAIMAN
Allah dan tsarkin mulkinKa, dan Isar zatinKa, domin darajar litattafanKa, domin sunayenKa tsarkaka, wadanda AnnabawanKa da ManzanninKa da Amintattun bayinKa suke rokonKa kake amsawa, wadanda muka sani da wadanda bamu saniba dan soyayyar da Kakeyiwa Annabi Muhammad SAW, Ka bayyana wannan bawa naKa a duk inda yake. Amin ya Rabbal Alamin
Saurari Zababben Sanatan Kano Ta Tsakiya A Gidajen Radio…
Karka bari a barka a baya wajen sauraron zababben Sanatan Kano ta tsakiya Mallam Ibrahim Shekarau CON Sardaunan Kano domin jin yadda zata kaya a gidajen radio kamar haka; Talata, 19/3/2019 1. Arewa Radio – 10pm.-11 2. Guarantee Radio- 11pm.-12 3. Express Radio – 11pm. 4. Dala Radio – 8pm.-9 5. Rahama Radio – 10pm.-11Continue reading “Saurari Zababben Sanatan Kano Ta Tsakiya A Gidajen Radio…”
Mai girma Gwamna Ganduje Yakai Ziyarar Aiki Mazabar Gama, Karamar Hukumar Nassarawa
Daga Gama an Gama da kungiya insha Allah. Daga Amir Yakson Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR yakai Ziyarar duba aikin Titi a Unguwar Gama wanda Gwamnatinsa ke Gabatarwa. Yau, Litinin. 18/3/2019 Masha Allah Daga Gama angama Yan Gama sungama Magana sunce Ba Chanji Sai Ganduje
Taron Mata Zallah A Mazabar Gama
Daga Auwal Cairo GAMA WARD taron mata zallah da aka gabatar a layin Abba Boss kenan. Matan gama sunce suma Baban Abba sukeyi kuma shi zasu zaba.
KWANKWASO YA NA WATA GANAWAR SIRRI DA JIGA-JIGAN JAM’IYYAR PDP NA KUDANCIN NAJERIYA
Daga Haroun Shekaran Gama Wasu rahotannin sirri da aka samu daga wata majiya mai tushe da ta bukaci a sakaya sunanta, sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan Jihar Kano, Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi wata ganawar sirri da manya-manyan jiga-jigan jam’iyyar (PDP) da ke sashen kudancin kasarnan yankin Inyamurai. Majiyar ta tabbatar da cewaContinue reading “KWANKWASO YA NA WATA GANAWAR SIRRI DA JIGA-JIGAN JAM’IYYAR PDP NA KUDANCIN NAJERIYA”
SAKO ZUWA GA GURAREN DA ZA’A SAKE ZABE.
Assalamu Alaikum, A Madadin Shugabanin Kungiyar Shekarau 4 Senator (S4S) Na Jihar kano, Kananan Hukomomi Da Na Mazabu. Muna Kira Ga Dukkan Masoya Da Magoya Bayan Mai Girma Sanatan Kano Ta Tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau CON (Sardaunan Kano) Da Suke Guraren Da Za’a Sake Zabe. Da Su Fito Ranar Asabar 23/3/2019 Domin Zaben MaiContinue reading “SAKO ZUWA GA GURAREN DA ZA’A SAKE ZABE.”
IDAN MAYE YA MANTA
Daga Nura Mai Labule Ina matukar mamaki idan naji madugun kwankwasiyya yana ikirarin shine mai kishin kano A 2003 munyi wasu ‘yan majalisu guda biyu Hon gali umar na abba daga kano municipil da Hon barau jibril maliya daga tarauni duk wani dan arewa yana alfahari dasu bama dan kanoba amma sabo rashinkishin kano daContinue reading “IDAN MAYE YA MANTA”
Ganduje Ya Bata Tsarin Siniyariti – Kwankwaso
Daga Na’Allah Raheemeeb A wata hira da manema labarai anan Kano, Sanata mai barin gado Rabi’u Musa Kwankwaso yace, Ganduje shine ya bata tsarin siniyariti, ma’ana shine a dauki karami a sakashi akan babba, badan Ganduje yayi haka din ba da yanzu babu matsala. Shekara ta 2023 da shine zai zabi wanda yaga dama yaceContinue reading “Ganduje Ya Bata Tsarin Siniyariti – Kwankwaso”
KAI ‘DAN JARIDAR KWANKWASIYYAH KAJI TSORON ALLAH
Daga Jibril Muhammad Na Tara Dan jarida Jaafar Jaafar wanda ya fitar da faifan video na zargi akan Maigirma gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje yazo da wata boyayyar ajanda da yake da ita akan Malaman jihar Kano Jama’a kusan kowa dai yanzu yana da masaniya akan abinda ya faru da Babban Alaramma MahaddacinContinue reading “KAI ‘DAN JARIDAR KWANKWASIYYAH KAJI TSORON ALLAH”

You must be logged in to post a comment.