Daga Baballe Kabiru Isyaku Mun shirya tsaf! Mu na da hujjoji kwarara da su ke tabbatar da cewa gwamna Ganduje shi ne ya lashe wannan zabe”. Wasu lauyoyi yan asalin Jahar Kano fiye da su dari uku [300] sun yi alkawarin kare gwamnan Jahar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje a gaban kuliya kyauta ba tareContinue reading “Mun Shirya Tsaf!”
Daily Archives: March 27, 2019
Ana Wata Ga Wata
Daga Hussaini Alhassan H.A A Gobe Alhamis 28/03/19 kotun daukaka Kara dake Kaduna zata fara sauraron daukaka Karar da PDP reshen jihar Kano tayi dangane da karar da Hon. Alh. Ibrahim Ali Amin Little ya shigar akan yadda aka fitar da Engr. Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar Gwamna a jam’iyyar PDP. A bayaContinue reading “Ana Wata Ga Wata”

You must be logged in to post a comment.