TUN DAGA JAHAR GOMBE YAZO FADAR MUNDUBAWA…

Wannan Bawan Allah dake hannun hagun Mai girma Sardaunan Kano, wani Masoyinsa ne daga Jihar Gombe. Sunansa Ismail Garba lokaci bayan lokaci yakan taso yazo domin ya gaida Mai girma Sardaunan Kano, Malam Ibrahim Shekarau. Haka idan wani abu na farin ciki yafaru da Sardaunan zai taso domin taya murna ga Sardaunan na Kano. YanzuContinue reading “TUN DAGA JAHAR GOMBE YAZO FADAR MUNDUBAWA…”

Design a site like this with WordPress.com
Get started