Wannan Bawan Allah dake hannun hagun Mai girma Sardaunan Kano, wani Masoyinsa ne daga Jihar Gombe. Sunansa Ismail Garba lokaci bayan lokaci yakan taso yazo domin ya gaida Mai girma Sardaunan Kano, Malam Ibrahim Shekarau. Haka idan wani abu na farin ciki yafaru da Sardaunan zai taso domin taya murna ga Sardaunan na Kano. YanzuContinue reading “TUN DAGA JAHAR GOMBE YAZO FADAR MUNDUBAWA…”
Daily Archives: March 31, 2019
Bazan Yada Karya Ba
Nidai Banga Wanda Zaisani Na Yada Karya Ba Bayan Nasan Illar Haka Cikin Addini Na Daga Sani Kabir Kwankwasiyya Wani Matashi Dan Kwankwasiyya Yace Shi Ba Jahili Bane Dan Haka Baiga Wanda Zai sashi Yada Karya Ko Kage Dan Kare Manufarsa Ta Siyasa Ba Bayan Yasan Kabarin Mu Ba Daya Bane Matashin Yace An sasuContinue reading “Bazan Yada Karya Ba”

You must be logged in to post a comment.