Kano Central Situation Room An Raina mana Hankali Bayan zama da muka yi na kwana uku don sani halin da ake ciki a zaben Sanata kano ta tsakiya da sanin yanayin da zaben yake ciki tun daga fara shirin zabe har saka kuri’a da kidaya ta, munyi aiki tukuru wajen tabbatar da kuri’un da akaContinue reading “An Raina mana Hankali – Ismail Lamido”
Daily Archives: March 2, 2019
Zabi Ya Rage Naku – Nafiu Rabiu Sani Mainagge
“Ina da ilimin taurari..” “Ina da ilimin ruwa..” “Duk wacce ta daura atamfar da Ganduje ya raba ruwanta zai qafe…” “Duk wacce ta daura atamfar aurenta zai mutu…” “Aure miliyan daya zasu mutu a Kano…” Tambayoyin a nan sune: 1. Shin Kwankwaso boka ne ko kuwa? 2. Yana da ilimin ruwa da taurari ya akaContinue reading “Zabi Ya Rage Naku – Nafiu Rabiu Sani Mainagge”
BAREWA BA ZATAYI GUDU DANTA YAYI RARRAFE BA – Amir Yakson
Kowa ya zabi Abba Gida-Gida ya zabi a Rushe dakin Allah. Abba Gida-Gida shine ya jagoranci rushe masallatai a cikin garin kano a bisa umarnin Ogansa madugu. Allah ka tseratar da mu daga irin wannan mulkin na karshen zamani

You must be logged in to post a comment.