Assalamu alaikum, ‘yan uwana jama’ar Kano. Tare da girmamawa a gareku, ina yi muku fatan alheri, ina rokon Allah ya yi riko da hannayenmu gaba daya. A satin da ya gabata, kun fito kun zabeni da abokan aikina Sanatoci biyu da ‘yan majalisar tarayya a mazabu 24 a tutar jam’iyyar APC. Mun gode kwarai daContinue reading “Sako Daga Zababben Sanata Mall. Ibrahim Shekarau”
Daily Archives: March 6, 2019
KU DAINA KIRAN SON ZUCIYARKU DA CANCANTA – Bale Dawaki Basarsaune
1 Kace bakasan GANDUJE ba saboda zargin cinhanci da rasha amma kana San KWANKWASO shidaaka kama dumu dumu har aka yanke masa hukuncinwhite paper 2003. 2 Kace bakasan GANDUJE saboda ya sayar da filinmasallaci amma kana San KWANKWASO Wanda yarushe masallatai. 3 Kace bakasan GANDUJE Saboda ya rufe wasumakarantu Amma Kanasan KWANKWASO daya korimalaman makaranta.Continue reading “KU DAINA KIRAN SON ZUCIYARKU DA CANCANTA – Bale Dawaki Basarsaune”
Banbancin Sardaunawa Da Kwankwasawa
#S4S2019 A kowane lokaci ana bukatar shugabannin al’ummah su dinga fadawa mabiyansu gaskiyar al’amari da aikata daidai da gujewa ba daidai ba, domin kara musu kwarin gwuiwa a inda aka sami aikata daidai, haka kuma kaucewa rashin daidai yayin da aka sami wani sabani. Wannan shine yake rage tsegumi da jita-jita da rashin tabbas aContinue reading “Banbancin Sardaunawa Da Kwankwasawa”

You must be logged in to post a comment.