Daga karshe gaskiya ta yi halinta

Babbar kotun daukaka kara ta tarayya dake Kano, a zamanta da tayi a ranar Talata 20/10/2020 ta kori karar da hukumar kula da cin hanci da karbar rashawa EFCC ta shigar inda take tuhumar tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau da laifin karbar kudin zaben 2015 Kamar yadda kotu ta bayyana, ta kori karar neContinue reading “Daga karshe gaskiya ta yi halinta”

Director social media a ofishin Sen Ibrahim Shekarau Mall Bello Muhammad Sharada

Yanzu, da misalin karfe 8:44 na safiyar Lahadi 11/10/2020 na sami sako daga Director social media a ofishin Sen Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) Mall Bello Muhammad Sharada kamar yadda zaku gani a kasa :- Aslm AlaikumSir, AlhamdulillahIna godiya GA AllahAn yi aiki. Ranar Alhamis An yi nasara. Allah ya karbi tawassulinku Ina godiya gareka daContinue reading “Director social media a ofishin Sen Ibrahim Shekarau Mall Bello Muhammad Sharada”

Sen Ibrahim Shekarau MEDIA na yiwa Bello Muhammad Sharada fatan samun sauki

Wannan gidan yada labarai mai suna a sama na addu’a ga daya daga cikin abokin hulda kuma Director Social Media a fadar Distinguished Sen Ibrahim Shekarau, wato Mallam Bello Muhammad Sharada, wanda ke fama da rashin lafiya kuma za’a yi masa aiki, Allah ya bashi lafiya ya sa kaffara, Allah ya bada sa’a ayi aikiContinue reading “Sen Ibrahim Shekarau MEDIA na yiwa Bello Muhammad Sharada fatan samun sauki”

Design a site like this with WordPress.com
Get started