Buhari ya karya dokar Najeriya – Ibrahim Shekarau

Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya ce Shugaba Buhari na Najeriya ya karya dokar Najeriya sakamakon ƙin sauya manyan hafsoshin tsaron Najeriya da wa’adinsu ya ƙare tun tuni. A wata hira da ya yi da gidan talabijin na Channels, ya bayyana cewa a kundin tsarin mulkin Najeriya, idan ma’aikaci ya kai shekara 60 daContinue reading “Buhari ya karya dokar Najeriya – Ibrahim Shekarau”

Design a site like this with WordPress.com
Get started