Kalaman Ɓatanci: Shekarau ya shirya bita ga ƴan Social Media

Daga Khalifa Abdullahi Maikano Sanatan kano ta tsakiya Malam Ibrahim shekarau ya shirya taron bita ga ƴan social media na gidan sa domin faɗar da su yadda zasu rika tallata sanatan da kuma yadda zasu gujewa yada labaran ƙarya . Yayin taron sanata Shekarau ya bukaci mahalatta taron da su guji ya da labaran karyaContinue reading “Kalaman Ɓatanci: Shekarau ya shirya bita ga ƴan Social Media”

Tinawa Da Ranar Haihuwar Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano

An haifi Mallam Ibrahim Shekarau ne a ranar 5 ga watan Nuwamba na shekarar 1955 a unguwar Kurmawa da ke cikin kwaryar birnin Kano. Mahaifinsa sunansa Alh Sulaiman Usman Giginyu, a gidan su Mallam Ibrahim Shekarau, shine dan Auta, yana da yayye guda uku, daya namiji, biyu mata. Mahaifin Mallam Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano, jami’inContinue reading “Tinawa Da Ranar Haihuwar Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano”

Design a site like this with WordPress.com
Get started