Sakon Sanata Ibrahim Shekarau na Sabuwar Shekarar Musulinci

‎ السلام عليكم ورحمة الله تعالى و بركاته Muna kara godiya ga Allah da ya tsawaita rayukan mu muka ga farkon wan nan shekarar ta Hijira 1441. Allah ya bamu dukkan alherin dake cikin ta, kuma ya tsare mu daga dukkan sharrin dake ciki. Allah yasa mu ga karshen shekarar lafiya. Allah ya inganta imaninContinue reading “Sakon Sanata Ibrahim Shekarau na Sabuwar Shekarar Musulinci”

Hijrah 1441: Jihar Osun ta bada hutu ga ma’aikata

A yau Jummah ne 1 ga watan Muharram sabuwar shekarar musulunci Hijrah 1441 Gwamnan Osun Adegboyega Oyetola tuni ya bada hutun wannan rana ga ma’aikatan Jihar domin murna zagayowar sabuwar shekarar ta musulunci, gwamnan yaba hankalin ma’aikatan suyi amfani da wannan rana wajen shagulgulan da musulmi keyi, tare da yiwa Jihar ta Osun addu’ar samunContinue reading “Hijrah 1441: Jihar Osun ta bada hutu ga ma’aikata”

Ohanaeze sun gargadi tsagerun matasan IPOB

Kungiyar samarin dattawan Inyamurai OHANAEZE sun gargadi kungiyar tsagerun matasan Iyamurai IPOB da su guji tada kayar baya da suka shirya yi wa shugaba Buhari a kasar Japan. Matasan na kungiyar Ohanaeze sunce yin haka zubar da mutuncin Inyamurai ne a idon duniya kuma zai sa a dinga yi musu kallon ‘yan ta’adda. Tuni shugabanContinue reading “Ohanaeze sun gargadi tsagerun matasan IPOB”

Tirkashi: Wani aiki sai El-Rufai/Dr Hadiza Balarabe

Gwamnatin Kaduna karkashin gwamna Nasir El-Rufai zata fara biyan ma’aikatan Jihar sabon mafi karancin albashi na Naira Dubu Talatin N30,000 daga 1 ga watan Satumba na wannan shekarara. Wannan sanarwa ta fito daga bakin mai taimakawa gwamna na masamman akan harkokin sadarwa Muyiwa Adekeye wanda ya sanar da ‘Yan jarida bayan zaman da majalisar zartarwaContinue reading “Tirkashi: Wani aiki sai El-Rufai/Dr Hadiza Balarabe”

YABON GWANI YA ZAMA DOLE

Daga Datti Assalafiy Masoyina Maigirma Sardaunan Kano, Sanatan Kano ta tsakiya Malam Dr Ibrahim Shekarau (Khadimul Islam) Idan kana neman ‘dan siyasa a Nigeria da ya taimaki addinin Musulunci a fili da boye ka samu Sardaunan Kano to magana ya kare. Idan kana neman ‘dan siyasar da yayi sanadin musuluntar da dubbannin maguzawa zuwa cikinContinue reading “YABON GWANI YA ZAMA DOLE”

Sakon barka da Jummah daga Sen Ibrahim Shekarau Media

And keep yourself (O Muhammad SAW) patiently with those who call on their Lord (i.e. your companions who remember their Lord with glorification, praising in prayers, etc., and other righteous deeds, etc.) morning and afternoon, seeking His Face, and let not your eyes overlook them, desiring the pomp and glitter of the life of theContinue reading “Sakon barka da Jummah daga Sen Ibrahim Shekarau Media”

Kotun sauraran koke-koken zaben gwamna a Kano zai koma Abuja da zamansa

Kotun sauraran koke-koken zaben gwamna a jihar Kano tayi barazanar komawa babban birnin tarayya Abuja da zama, matukar suka fuskanci rashin tsaro. Mai shari’a Halima S Muhammad, tayi wannan barazana a yayi zaman sauraron shaidu masu kare tuhumar da ake musu daga hukumar zabe, inda malama Halima Sambo Hassan ma’aikaciyar hukumar zabe a karamar hukumarContinue reading “Kotun sauraran koke-koken zaben gwamna a Kano zai koma Abuja da zamansa”

Bashir Ahmad ya sake komawa kan kujerar sa

Shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari ya sake mayar da kwararre kuma fasihin mai harkar sadarwa ta zamani a yanar gizo Bashir Ahmad kan kujerar sa ta mai taimaka masa a kafafen yada labarai na zamani. Muna yiwa Bashir fatan alkhairi, Allah ya taya shi riko tare da fatan ya sake jajircewa wajen kawo cigaba daContinue reading “Bashir Ahmad ya sake komawa kan kujerar sa”

Jami’an tsaro sun cafke Wadume

Jami’an tsaro a Najeriya sun kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane mai suna “Wadume” shine a kwanakin baya aka kama amma a sanadiyyar kamashi da yan sanda sukayi aka sami rashin fahimta tsakaninsu da sojoji inda har akayi asarar jami’an kwararrun ‘yan sanda 3, shikuma daganan ya tsere. Yanzu haka, an cafke wannan mutumContinue reading “Jami’an tsaro sun cafke Wadume”

Kotu taki amincewa ta hana Buhari rantsar da Ministoci

Wata babbar kotun tarayya dake babban birnin Abuja a ranar Litinin 19/8/2019 ta ki amincewa da wata kara da aka shigar a gabanta domin ta hana shugaban kasa Muhammad Buhari ya rantsar da Ministoci 43 da majalisar tarayya ta tantance. Wani dan asalin garin Karu dake Abuja Mr Musa Baba-Panya, shine ya shigar da kararContinue reading “Kotu taki amincewa ta hana Buhari rantsar da Ministoci”

Daga Daura Mahaifar Shugaba Buhari

A yau Asabar 17/8/2019 shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari ya kawo karshen hutun babbar sallah da yayi a garinn haihuwar sa Daura dake Jihar Katsina inda ya shafe fiye da mako guda yana gudanar da shagulgulan sallah tare da yan’uwa da abokan arziki harma da wasu shugabannin kasashen. Yanzu haka shugaba Buhari ya tashi zuwaContinue reading “Daga Daura Mahaifar Shugaba Buhari”

Sun rasu a hadarin mota

Inna lillahi wa inna ilaihir raji’un! Ranar Alhamis 15/8/2019 Allah ya karbi rayukan Zainab da Muhammad Muhammad Amin Garba a wani hadarin mota da ya rutsa dasu akan hanyar Minjibir/Gezawa ta Jihar Kano. Mahaifinsu Muhammad Amin Garba, hadimin Sanata Ibrahim Shekarau ne kuma mutumin kirki daya daga cikin malamai na a harkar fasahar na’ura maiContinue reading “Sun rasu a hadarin mota”

Hukumar gida yari ta koma hukumar gyarawa.

Shugaban kasar Najeriya Buhari ya sa hannu akan chanja sunan hukumar gidan yari zuwa hukumar gyarawa wacce akafi sani da Nigerian Prisons Service zuwa Nigerian Correctional Service. Ko shakka babu wannan suna da aka chanja yafi nuna kulawa da hakkin dan Adam fiye da tsohon sunan da yake nuna garkamewa kawai ba tare da la’akariContinue reading “Hukumar gida yari ta koma hukumar gyarawa.”

RUGA: Sanata Walid Jibrin yayi kira a rungumi shirin

Shugaban yardaddun jam’iyyar hamayya ta PDP Sen. Walid Jibrin yayi kira ga ‘yan Najeriya su rungumi shirin Gwamnatin Tarayya na Rural Grazing Areas (RUGA) Ya bayyana haka ne a Jihar sa ta haihuwa Nassarawa, inda yace yin haka zai kawo zaman lafiya da kwanciyar hankali tsakanin makiyaya da manoma kuma Fulani zasu sami kulawa taContinue reading “RUGA: Sanata Walid Jibrin yayi kira a rungumi shirin”

Najeriya tasha addu’oi a Kasar Saudi Arabia

A yau yayin hawan Arfa a Kasar Saudi Arabia wasu shugabanni da mashahuran malamai sun yi wa Kasar Najeriya addu’oi na masamman domin samun dorewar zaman lafiya, kwanciyar hankali da bunkasar arziki. Muna fatan Allah ya amsa addu’oin kuma suma muna fatan Allah ya karbi aikin hajjin da suka gudanar. Mun sami wannan labari dagaContinue reading “Najeriya tasha addu’oi a Kasar Saudi Arabia”

Quran 2:14

وَإِذَا لَقُوا الَّذِينَ آمَنُوا قَالُوا آمَنَّا وَإِذَا خَلَوْا إِلَىٰ شَيَاطِينِهِمْ قَالُوا إِنَّا مَعَكُمْ إِنَّمَا نَحْنُ مُسْتَهْزِئُونَ And when they fall in with those who believe, they say: We believe; but when they go apart to their devils they declare: Lo! we are with you; verily we did but mock.

Design a site like this with WordPress.com
Get started