Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda

DIG Micheal Ogbizi a hirarsa da ya yi da gidan Talabijin na Channels yau 23 ga Watan Maris, 2019 da karfe 3:27 zuwa 3:36 na yamma. Ya ce “A mazabar Gama (karamar hukumar Nassarawa) jama’a sun fito da yawan gaske wajen yin wannan zabe. Kuma an yi zabe cikin kwanciyar hankali.” “A wasu wurare kadanContinue reading “Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda”

Design a site like this with WordPress.com
Get started