DIG Micheal Ogbizi a hirarsa da ya yi da gidan Talabijin na Channels yau 23 ga Watan Maris, 2019 da karfe 3:27 zuwa 3:36 na yamma. Ya ce “A mazabar Gama (karamar hukumar Nassarawa) jama’a sun fito da yawan gaske wajen yin wannan zabe. Kuma an yi zabe cikin kwanciyar hankali.” “A wasu wurare kadanContinue reading “Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda”
Daily Archives: March 23, 2019
Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Koka
Mazugal A Karamar Hukumar Dala
Ya isa shaida cewa, zaben da ake sake maimatawa yau a Jihar Kano yana tafiya lami-lafiya. Mazugal ta Karamar Hukumar Dala ba’a barsu a baya ba wajen fitowa da kada kuri’unsu. Allah ya sa a gama lafiya kamar yadda aka fara lafiya
Belli Ta Karamar Hukumar Rogo
Rashin kammaluwar zabe yau zai kammala a zaben da ake sake fafatawa a wasu akwatuna dake Belli ta Karamar Hukumar Rogo. Masu zabe sunyi fitar kwari domin zabawa kansu abinda ya dace, kuma wannan ya isa shaida cewa, ana gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali.
GAMA Cikin Karamar Hukumar Nassarawa A Yau
Daga dukkanin alamu, komai yana tafiya daidai kuma cikin kwanciyar hankali a mazabar Gama. Masu jefa kuri’a sun fito suna sauke nauyin da ya doru a kansu. Daga yanzu an shiga “MATAKI NA GABA” a Jihar Kano

You must be logged in to post a comment.