ME YA HANAKA TONAWA KWANKWASO DA SURUKINSA ASIRI?

Daga Datti Assalafiy Sanannen ‘dan jarida Jaafar Jaafar wanda ya fitar da video na zargi akan Maigirma Khadimul Islam Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya wallafa wannan rubutun a shafinsa na racebook tun ranar 25-9-2018 kamar yadda za’a gani a wannan screenshot. Idan ba wata boyayya a kasa Malam Jaafar a matsayinka na ‘dan jarida daContinue reading “ME YA HANAKA TONAWA KWANKWASO DA SURUKINSA ASIRI?”

AN YANKA TA TASHI: ASIRIN YAN KWANKWASIYYA ZAI TONU

Jam’iyar APC ta jihar Kano ta nemi hukumar zabe da ta bada sunayen masu sa ido na gida da na kasar waje wato observers da aka tantance domin jan’iyar APC na zargin Kwankwasiyya sun yi amfani da na bogi a zaben daya gaba ta. Sannan kuma Jami’ar ta APC ta sake neman hukumar zabe daContinue reading “AN YANKA TA TASHI: ASIRIN YAN KWANKWASIYYA ZAI TONU”

Design a site like this with WordPress.com
Get started