Daga Kamal A Baba Mahaifin Najeeb. Bansan me nayi muku ba, kuka rataye wannan yaro najeeb Kamal A Baba an kashe shi har lahira. Bayan an tashe su daga Makaranta, naje na É—auko su, da shi da “yan uwansa, Nauwar da Nabeel, na kawo su Gida, jiya Alhamis babu makarantar Islamiyya sai Najeeb yace AbbaContinue reading “RATAYE NAJEEB AKAYI”
Daily Archives: March 29, 2019
IDAN NASAMI DAMA SAI NAYI RASHIN MUTUNCI!!
Daga: SANI ROGON AIKAWA DALA. (Kalaman wani yaro da naji da kunnena) Jiya Talata ina tsaye Daidai jakara Bola zan hau babur Din Adaidaita sahu, sai wani yazo saura mutum daya, amman Da wani yaro agaba yazauna gefen babur din hannunsa rike da kullun buhun Leda dakuma wani kwano, ban vata lokaciba na hau saiContinue reading “IDAN NASAMI DAMA SAI NAYI RASHIN MUTUNCI!!”
Adalci ‘Yan PDP
Daga El-Mansoor Yusha’u Kyauta PDP takama Sokoto anyi Adalci. PDP takama Bauchi anyi adalci. PDP takama adamawa anyi adalci. PDP takama Taraba Anyi adalci. PDP takama benue anyi Adalci. APC takama Kano Amma Anyi zalunci. To Anki Ayi Adalcin Duk Abinda zakuyi Kun dade Bakuyi ba Ganduje ne Gwamna Cikin yardar Allah.

You must be logged in to post a comment.