Kamar yadda muka sha fada a baya cewa, Kwankwaso ne zai dawo mulki a karo na uku (3) a Jihar Kano matukar al’ummr Kano din suka zabi Abba Kabir Yusuf a matsayin Gwamna, a wata ganawa da yayi a Kaduna da magoya bayansa, Kwankwaso yace, Abba bazai biya ma’aikatan na Jihar Kano mafi kankantar albashiContinue reading “Idan Abba Ya Zama Gwamna Bazai Biya Mafi Kankantar Albashi Na #30,000 Ba -Kwankwaso”
