Daga Nura Mai Labule Ina matukar mamaki idan naji madugun kwankwasiyya yana ikirarin shine mai kishin kano A 2003 munyi wasu ‘yan majalisu guda biyu Hon gali umar na abba daga kano municipil da Hon barau jibril maliya daga tarauni duk wani dan arewa yana alfahari dasu bama dan kanoba amma sabo rashinkishin kano daContinue reading “IDAN MAYE YA MANTA”
Daily Archives: March 17, 2019
Ganduje Ya Bata Tsarin Siniyariti – Kwankwaso
Daga Na’Allah Raheemeeb A wata hira da manema labarai anan Kano, Sanata mai barin gado Rabi’u Musa Kwankwaso yace, Ganduje shine ya bata tsarin siniyariti, ma’ana shine a dauki karami a sakashi akan babba, badan Ganduje yayi haka din ba da yanzu babu matsala. Shekara ta 2023 da shine zai zabi wanda yaga dama yaceContinue reading “Ganduje Ya Bata Tsarin Siniyariti – Kwankwaso”

You must be logged in to post a comment.