Ga wata muhimmiyar sanarwa!!. Mai Girma Gwamnan Jihar Kano , Dr. Abdullahi Umar Ganduje, na kira Ga daukacin al’ummar Jihar Kano da a kwantar da hankula, a zauna lafiya tare da girmamawa da ganin mutuncin juna musamman a wannan lokaci da mu ke ciki. Mu sani cewa zaman lafiya da kwanciyar hankalin al’umma shine tushenContinue reading “A Zauna Lafiya”

You must be logged in to post a comment.