
Tare da shugabannin #TheMission sannan kuma a hannu daya jagororin #S4S2019 a karamar hukumar Dawakin Kudu yau Alhamis yayin gangamin yakin neman za6en gwamna Abdullahi Umar Ganduje Khadimul Islam da kuma Sanatan Kano ta tsakiya mai girma Sardaunan Kano Khadimul Bn Adam wal Islam. Allah ya bamu sa’a tin daga sama har kasa. APC SAK.
#TheMission/#S4S2019,
24/1/2019.
