SAKON TA’AZIYYA

SAKON TA’AZIYYA DAGA #S4S2019. A madadin shugabanni da dukkannin membobinta muke mika sakon ta’aziyyarmu ga daya daga cikin jagororin wannan kungiya wato Alh. Haruna Muhammad Gama (Garkuwar Sardauna) bisa rasuwar kanwarsa wadda Allah ya yiwa rasuwa. Da fatan Allah (S.W.A) ya jikanta ya gafarta mata ya yafe mata kurakuranta ya sada ta da Annabin rahamaContinue reading “SAKON TA’AZIYYA”

SAKON TAYA MURNA

SAKON TAYA MURNA DAGA #S4S2019. A madadin shugabannin #S4S na jiha karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada da sauran membobinsu muna amfani da wannan dama domin taya Bello Muhammad Sharada, Nasir Harun Alfakakiy Alkanawiy da Uzairu Hassan Hussain da sauran su murnar basu mukamai da na Social Media da mai girma Sardaunan Kano Khadimul Bn AdamContinue reading “SAKON TAYA MURNA”

Adams Uba

AMADADIN S4S2019 RESHEN KARAMAR HUKUMAR KUMBOTSO, MUNA TAYA MAIGIDAN MU KUMA JAGIRTACCE AKAN TAFIYAR MAIGIRMA SARDAUNA A KUMBOTSO, HON FATIHU UBA SA’AD KARIN SAMUN MATSAYI AKAN TAFIYAR MAIGIRMA SARDAUNA, HAKIKA WANNAN MATSAYI DA SARDAUNA YAKARA MAKA NA YOUTH DIRECTORATE SECRETARY KANO CENTRAL, MU YAN KARAMAR HUKUMAR KUMBOTSO MU AKAYIWA, KASANCEWARKA ME KOYI DA HALAYEN NAContinue reading “Adams Uba”

Na’Allah Raheemeeb

ME TAWAKKALI DA ME TAWAKKALI #S4S2019 H.E Dr Abdullahi Umar Ganduje yayin da yake bada labari akan Maigirma Tsohon Gwamnan Kano Mallam Ibrahim Shekarau CON (Sardaunan Kano) da irin tawakkalin da yayi har yakadasu a zaben2003 wanwar, a cewarsa. Kamar yadda shima yaci zabe a 1998 amma akayimasa kyememe ya hakura yakarbi mukamin mataimaki gwamna,Continue reading “Na’Allah Raheemeeb”

Design a site like this with WordPress.com
Get started