SANARWA TA MUSAMMAN Daga Director General na Neman zaben Mai Girma Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano Drumar Maimansaleta Sunayen Yan Kwamatoci Allah ya bamu Nasara.
Daily Archives: January 29, 2019
KURA GARIN NA’ALLAH
Talata 29/01/19 Rundunar Nasara ta Jam’iyyar Apc karkashin jagoranci Maigirma Gwamnan jahar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da Tsohon Gwamnan jahar kano Dan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya suka sauka garin Kura/Madobi/Garun Malam. Al’ummar Wannan yanki sun amsa kira sunce ranar zabe kawai suke jira zasu yi Apc daga sama har kasa 4+4 Buhari/Ganduje Shekarau4KanoCentral.Continue reading “KURA GARIN NA’ALLAH”
SAKON TAYA MURNA GA JAM’IYYAR APC
Sun ajiye jar tagiya #S4S2019 Dubun dubatar mabiya darikar Kwankwasiyya ne a yau Talata 29/01/2019 suka jefar da jajayen hulunansu domin shiga Jam’iyyar APC a garin Madobi. Wannan ya bude wani sabon shafi a siyasar Madobi inda ake ganin cewa gari ne na Maigirma tsohon Gwamna Rabi’u Kwankwaso kuma inda yayi kakagida. Karbe wannan gariContinue reading “SAKON TAYA MURNA GA JAM’IYYAR APC”
KWARYA A GURBINTA
#GandujeSaiKai8 Gaskiyar magana maigirma gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi abinda da yakamata yayi wajen sakawa titin karkashin kasar nan sunan mutumin daya bada gudunmawar sa sosai wajen tallafawa da kuma cicciba dukkan matasa dama duk wani dan asalin kano wato an saka mata sunan marigayi galadiman kano ALHAJI TIJJANI HASHIM Baba ganduje muna godiyaContinue reading “KWARYA A GURBINTA”
Allah Mungode
GODIYA DA BANGAJIYA A madadin Shugabanni da jagororin jam’iyyar APC na Karamar hukumar Albasu Muna mika sakon godiya da bangajiya ga dubun-dubatar Al’ummar da suka sami damar zuwa Karamar hukumar ta Albasu domin tare da rakiyar Mai girma Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje Yayin da ya kai ziyarar ganawa da Al’ummar Karamar hukumar. WandaContinue reading “Allah Mungode”
GINA DAN ADAM
#S4S2019 “TAMU BA IRIN TASU BACE” Abin nufi anan shine, mu mun yadda da dokokin da aka tsara, kuma muna binsu sau da kafa don gudanar da aikin jama’a saboda sanin cewa, Allah yana kishin bayinSa, shi yasa babbar manufarmu a wannan aikin amana da Allah ya dora mana, itace ta cicci6a marasa karfi aContinue reading “GINA DAN ADAM”
GYARA KAYANKA
KOH DA TSIYA TSIYA KOMAI TA FAMJAMA FAMJAM Wadannan kalamai ne na kuskure kuma basu dace dakai ba ya maigirma dan sarki jikin sarki kuma zababben shugaban jam,iyyarmu ta APC na kano. Ina fatan zaa kiyaye wajen furta kalamai makamancin wadannan domin gudun shiga hurumin ubangiji. Allah ya taimaki jam,iyyar APC tun daga sama harContinue reading “GYARA KAYANKA”
Ajingi, Albasu da Gaya
AIKI CIKIN MUTUNCI Yau ma kamar kullum, kananan hukumomin Ajingi, Albasu da Gaya mutane sun fito domin fatan alkhairi ga tawagar Maigirma Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) dakuma ‘yan takarkarun APC na Jihar Kano Dukkanin alamu suna nuna karfin magoya bayan da Jam’iyyar ta APC ke dashiContinue reading “Ajingi, Albasu da Gaya”

You must be logged in to post a comment.