OPERATION ANKAWO KARSHEN KORAFI. sanarwa ta mussamman daga DG Social Media JAGORA Mal Bello Muhammad Sharada ga duk wanda baiji sunansa ba yayi COMMENT domin shiga cikin kwamitin koli yakin neman zaben Dr Ibrahim Shekarau a Social Media
Daily Archives: January 30, 2019
Kaddamar Da Kwamitocin Yakin Neman Zabe
Laraba 30/01/2019 Mai Girma Dantakarar Sanatan Kano ta Tsakiya Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano Ya kaddamar da Kwamatocin Takararsa . Mai bawa Sardaunan Kano Shawara a harkar Siyasa Alh Yakubu Lawan Yarima a dai dai lokacinda yake kabar Shahadarsa ta kama aiki. Allah ya bamu Nasara daga Sama har Kasa.#S4S DALA LG#
Sannu Da Zuwa Buhari
Tawagar yakin neman zaben Buhari a Kano A Yau Buhari Newmedia Centre, Karkashin Jagorancin P. A Bashir Ahmad Akan Gabatar Da Taron Jadadda Goyon Bayan Babanmu Mai Girma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.Sannan Da Tattaki Zuwa Kasuwani Da Jin Raa’yin Yan Kasuwa Akan 4+4. Allah Ya Bamu Nasara A. P. C Daga Sama. Haka Kuma MunaContinue reading “Sannu Da Zuwa Buhari”
YAKIN NEMAN ZABE
Buhari zai ziyarci jihar Kano #S4S2019 Mun sami rahoton cewa, yayin da guguwar yakin neman zabe ke ci gaba da kadawa, shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis 31 ga watan Janairu, zai ziyarci jihar Kano domin girgiza magoya bayan sa yayin da babban zaben kasa ya gabato. Labaran da muka samu da dumi-duminsu sunce,Continue reading “YAKIN NEMAN ZABE”

You must be logged in to post a comment.