AMADADIN S4S2019 RESHEN KARAMAR HUKUMAR KUMBOTSO, MUNA TAYA MAIGIDAN MU KUMA JAGIRTACCE AKAN TAFIYAR MAIGIRMA SARDAUNA A KUMBOTSO, HON FATIHU UBA SA’AD KARIN SAMUN MATSAYI AKAN TAFIYAR MAIGIRMA SARDAUNA, HAKIKA WANNAN MATSAYI DA SARDAUNA YAKARA MAKA NA YOUTH DIRECTORATE SECRETARY KANO CENTRAL, MU YAN KARAMAR HUKUMAR KUMBOTSO MU AKAYIWA, KASANCEWARKA ME KOYI DA HALAYEN NAContinue reading “Adams Uba”
Monthly Archives: January 2019
Na’Allah Raheemeeb
ME TAWAKKALI DA ME TAWAKKALI #S4S2019 H.E Dr Abdullahi Umar Ganduje yayin da yake bada labari akan Maigirma Tsohon Gwamnan Kano Mallam Ibrahim Shekarau CON (Sardaunan Kano) da irin tawakkalin da yayi har yakadasu a zaben2003 wanwar, a cewarsa. Kamar yadda shima yaci zabe a 1998 amma akayimasa kyememe ya hakura yakarbi mukamin mataimaki gwamna,Continue reading “Na’Allah Raheemeeb”
Na’Allah Raheemeeb
25/01/2019 A daidai wannan lokaci Maigirma Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da Maigirma Dr Mallam Ibrahim Shekarau CON tare da ‘yan tawagarsu suke ganawa da ‘yan kungiyoyin gidan (Sardaunan Kano) duka a shirye-shiryen karbar bakuncin Maigirma Shugaban Kasa Buhari dakuma shirye-shiryen zaben dake gabatowa ranar 16/02/2019 #S4S2019
Bashir Basardaune
Tare da shugabannin #TheMission sannan kuma a hannu daya jagororin #S4S2019 a karamar hukumar Dawakin Kudu yau Alhamis yayin gangamin yakin neman za6en gwamna Abdullahi Umar Ganduje Khadimul Islam da kuma Sanatan Kano ta tsakiya mai girma Sardaunan Kano Khadimul Bn Adam wal Islam. Allah ya bamu sa’a tin daga sama har kasa. APC SAK.Continue reading “Bashir Basardaune”
Na’Allah Raheemeeb
HALI ABOKIN TAFIYA H.E Mallam Ibrahim Shekarau a kowane lokaci muka zauna dashi, babban gargadinsa garemu shine, mu tabbatar a cikin rubuce-rubucenmu mun rubuta gaskiyar abinda ya faru, kar muyi zagi, 6atanci ko cin zarafi ga wanda yake zaginmu, mu bujuro da hujja gamsashshiya a gareshi, Insha Allah zamuyi nasara akansa. Wannan shine halin SardaunanContinue reading “Na’Allah Raheemeeb”
Abdullahi Shekaran Kadawa
Maigirma Sardaunan Kano Dr Ibrahim Shekarau tareda Ministan noma Audu Ogbe a gidan gwamnatin jihar kano
Umar Faruq Muhammad
S ARDAUNA NE DAYA TILO! Indai magana ake ta Dan Siyasar da yadamu da cigaban Addini tare da tsayawa akan Manufa to daga Sardauna an gama. Bama a Jihar Kano kadai ba, Duk fadin tarayyar Nijeriya Sardauna ne Jagora a fannin Siyasa mai Manufar taimakon addini. Nan taron Masu kishin Addini ne dasuka hada JihohinContinue reading “Umar Faruq Muhammad”
Ameen Commandeer
Mijin Amina mai amana da amince, Mijin Halima mai halin yen aljjanna, Mijin Gaje ka gaji mutum taka da yakana, Mijin Zainab mai ziyarar al’umma da zayyana, ko makiyan ka sun San gaskiya ka, adawa CE ta rufe mu su idanu, Allah ya yarda kai senator Dan tsarkin jikin manzon Allah.
Umar Abubakar Alhajee
G a Abba da baban Abba A jiya kenan lokacin da wata hukuma ta duniya ta shiryawa ‘yan takarkarin gwamnonin jahar kano lakca akan zaman lfy.Mai martaba sarkin kano mal sunusi na biyu ya halatta.Sai dai abun Takai-ci mai mukulli bai halatta ba ko menene dalili?
Na’Allah Raheemeeb
MATSAYINSA GA AL’UMMAH H.E Mallam Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) yana daraja, mutunta da kuma karrama al’ummah gwargwadon Iko, yana kulawa wajen sauraron kowa batare da girma ko kankantar mutum ba. Yana mika hannayensa na taimako garemu, bazaka taba ganinsa cikin damuwa ko bacin rai ba, yazama wajibi mu zabeshi domin kara masa kwarin gwuiwa daContinue reading “Na’Allah Raheemeeb”
NASEERO ZANGO
K UNGIYAR MAHAUTAN KANO SUN KARRAMA SARDAUNAN KANO DAN TAKARAR SANATAN KANO TA TSAKIYA DA KYAUTAR ALKUR’ANI MAI GIRMA, AI DAMA KOWA DA KYAUTAR DATA DACE DASHI #S4S 2019 INSHA ALLAH.
NASEERO ZANGO
SARDAUNAN KANO YA BUDE GASAR CIN KOFIN SARDAUNA 4 SANATA A FILIN WASA NA SABON GARI #S4S 2019 INSHA ALLAH.
Peacock
H.E @GovUmarGanduje has completed over 20 inherited road projects. He also initiated & completed over 20 new road projects, & has many more ongoing road projects in Kano. Indeed Ganduje has done well in infrastructure & deserves a 2nd term In Sha Allah. #Ganduje2019 #AikiDaiBaba https://t.co/oQ8vOn2fSB
SANATA M KABIR
#S4SGEZAWA Allahamdullillah gezawa da gabasawa sun amsa kira sunce Kano central sai malam. Ganduje 4+4+
Abba da Baba
If you know, you know!
How Babangida caused division between Atiku, Obasanjo – TY Danjuma – Premium Times Nigeria
How Babangida caused division between Atiku, Obasanjo – TY Danjuma – Premium Times Nigeria , more details : https://noox.app/ng/3998172
TARON KUNGIYOYIN APC
2 3/01/2019 Yanzu haka a coronation hall inda gwamnatin jahar Kano ke ganawa da ‘yan kungiyoyi daban-daban domin kaiwa ga nasarar lashe zaben dake tunkaromu. #S4S2019
WANENE IBRAHIM SHEKARAU
H.E Mallam Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) dan kishin kasa kuma dan kishin al’ummah, shi mutum ne wanda ya mallaki zuciyarsa ba wanda zuciyarsa ta mallakeshi ba, baya fifita kansa wajen mallakar duniya, babu abinda ke rufe masa ido. Bashi da bukatar sanin wanda zai taimakawa, domin yana daukar duk abinda zaiyi amfani dashi wajen taimakawaContinue reading “WANENE IBRAHIM SHEKARAU”
DALILIN DAYASA RABIU KWANKWASO BAI SAKE NEMAN TAKARA BA A ZABEN 2019
WAMISHINAN YADA LABARAI NA JIHAR KANO MALLAM MUHAMMAD GARBA Dalilin da yasa tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bai sake tsayawa takara ba shine tsoron shan kayi a hannun a tsohon gwamna Ibrahim Shekarau, kamar yadda gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana. Kwamishinan yada labaran gwamnan jahar Kano, Malam Muhammad GarbaContinue reading “DALILIN DAYASA RABIU KWANKWASO BAI SAKE NEMAN TAKARA BA A ZABEN 2019”
Opposition mobilising bandits to derail polls, create interim govt – FG
Opposition mobilising bandits to derail polls, create interim govt – FG , more details : https://noox.app/ng/3983110
INEC to political actors: we’ll not be dragged into meaningless debate – The Nation Nigeria
INEC to political actors: we’ll not be dragged into meaningless debate – The Nation Nigeria , more details : https://noox.app/ng/3983800
BREAKING: Osinbajo finally reacts to Obasanjo’s attack on him, Buhari govt [Full text] – Daily Post Nigeria
BREAKING: Osinbajo finally reacts to Obasanjo’s attack on him, Buhari govt [Full text] – Daily Post Nigeria , more details : https://noox.app/ng/3980356
Na’Allah Raheemeeb
Komai yana da ka’ida, komai yana da lokacinsa, yanzu lokacine na zaben Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau a majalisar dattawa ta kasa. Hakane zai bada dama ga sauran bangarorin Najeriya su kara fahimtar nagarta, dattako, kwazo, jajircewa da kuma fasaharsa. #S4S2019
Na’Allah Raheemeeb
Gina Dan’adam, mutunta shi da kuma bashi damar walwala, samar masa da ingantacciyar lafiya da ingantaccen ilimi shine sharbar romon dimokaradiyya. Wannan shine babban mafarkin Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau, kuma sune dokoki da kudire-kudiren da yake kokarin tabbatarwa ga al’ummar Najeriya Idan ya hau kujerar Sanata. #S4S2019
Hon. Ahmad Abdullahi Tadada
Tuni Aka Fara Fita Tour,A Shirye Shiryen Zaben 2019.Abun Duba Da Jin Dadi Shine,Yadda A Kowacce Karamar Hukumar Da Akaje,Sai Jagorori Sun Ziyarchi Fadar Hakimin Wannan Karamar Hukumar. Wanda Yana Nuna Irin Girmamawa Da Ake Yiwa Masarauta. Ziyartar Masarautu Da Akeyi,Anayi Ne Domin Kara Bayyanawa Al’Umma Cewa Su Iyaye Ne Da Ake Son Mu DingaContinue reading “Hon. Ahmad Abdullahi Tadada”
DALILIN DAYASA RABIU KWANKWASO BAI SAKE NEMAN TAKARA BA A ZABEN 2019
KWAMISHINAN YADA LABARAI NA JIHAR KANO MALLAM MUHAMMAD GARBA Dalilin da yasa tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bai sake tsayawa takara ba shine tsoron shan kayi a hannun a tsohon gwamna Ibrahim Shekarau, kamar yadda gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana. Kwamishinan yada labaran gwamnan jahar Kano, Malam Muhammad GarbaContinue reading “DALILIN DAYASA RABIU KWANKWASO BAI SAKE NEMAN TAKARA BA A ZABEN 2019”
Local Government Chairman Punished After Shouting APC At PDP Rally
Sakon Girmamawa Zuwa Ga Masoya #S4S
Salam, Barka da warhaka, tareda fatan kana cikin koshin lfy Chairman #S4S2019 na jiha Abdullahi Ahmad Tadada ya umarceni na mika godiya gareka da jinjinar girmamawa, masamman yadda kake bunkasa tafiyar Sardaunan Kano dakuma kungiyar #S4S2019 Allah yakara basira, yabamu nasara a duk inda muka tsinci kanmu.
HATTARA
Komai yana da ka’ida, komai yana da lokacinsa, yanzu lokacine na zaben Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau a majalisar dattawa ta kasa. Hakane zai bada dama ga sauran bangarorin Najeriya su kara fahimtar nagarta, dattako, kwazo, jajircewa da kuma fasaharsa. #S4S2019
DANBATTA/MAKODA APC CAMPAIGN
YAU MUN BUNNE P.D.P DA KWANKWASSIYYA A DANBATTA / MAKODA. GOBE ZAMU YI JANAZAR P.D.P DA KWANKWASSIYYA A ROGO/KARAYE. KANO TA GANDUJE CE. NAJERIYA SAI BABA BUHARI. #S4S2019

You must be logged in to post a comment.