TAYA MURNA GA SHUGABAN MAJALISAR DOKOKI TA KANO

A yau cikin yardar Allah na samu labarin ‘yan majalisar dokoki n jihar Kano, sun hadu guri guda a zauren majalisa sun zabi Rt. Hon AbdulAziz Garba Gafasa a matsayin shugaban sabuwar majalisar ta tara. Rt. Hon Gafasa, a lokacin da nake gwamnan jihar Kano, mun yi aiki tare da shi. Na san shi, mutumContinue reading “TAYA MURNA GA SHUGABAN MAJALISAR DOKOKI TA KANO”

Mai hali bazai chanja ba

Magana ta gaskiya kamar yadda naji wasu marubuta suna danganta sarautar gargajiya masamman a Jihar Kano da siyasa na amince hakane amma lokaci ake dubawa, a baya kamar yadda akayi bayani tun daga 1955 idan muka duba dole sarakuna su kasance ‘yan siyasa duba da irin hurumin aikinsu masamman na rike madafun iko. A wancanContinue reading “Mai hali bazai chanja ba”

Design a site like this with WordPress.com
Get started