BUK tayi bikin yaye dalibai na 35

Mai Girma Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR Khadimul Islam ya jagoran ci tawagar Jami’an Gwamnati zuwa Jami’ar Bayero BUK dan Halartar bikin yaye d’alibai na 35 Convocation, Gwamna yasamu rakiyar Shugaban jam’iyar APC Abdullahi Abbas,tsoffin kwamishinoni da masu baiwa Gwamna shawara , tsohon Mataimakin Gwamna Tijjani Mohammad Gwarzo da sauran masoya. Danzainab 15th JuneContinue reading “BUK tayi bikin yaye dalibai na 35”

Design a site like this with WordPress.com
Get started