Mai Girma Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR Khadimul Islam ya jagoran ci manyan Jami’an Gwamnati zuwa d’akin taro na Ante Chamber dake fadar Gwamnati dan tattauna maqaloli da Matasa tare da had’in guiwar Hukumar Majalisar d’inkin duniya UNICEF ta assa sa dan bunk’asa ilmin y’ay’a mata da kyauta ta rayuwar su. K’ark’ashin jagoran cinContinue reading “Bunkasa Ilimin ‘ya’ya Mata”
Daily Archives: June 17, 2019
Tsaro a Najeriya
Daga Na’Allah Raheemeeb Maganar gaskiya harkar tsaro a Najeriya itace tafi muhimmanci fiye da komai, saboda idan babu zaman lafiya mulki bazai tafi daidai ba, hasali ma babu wanda zai shiga gidan gwamnati da niyyar ya mulki dabbobi, mutane sune alfaharin mulki, sune ke fitowa su kada kuri’arsu domin mai mulki ya sami kujerar daContinue reading “Tsaro a Najeriya”

You must be logged in to post a comment.