An Cika Hannu Da Wani DPO Na ‘Yan Sanda A Katsina

Daga Jamilu samaila Dandana Hukumar ‘yan sanda a jihar Katsina ta cika hannu da wani jami’in ta mai mukamin DPO mai suna Garba Talawai, sakamakon mutuwar wata budurwa mai shekaru goma sha shida, mai suna Rabi Abdullahi. Ita dai wannnan budurwa da ta rasu, rahotanni sun nuna cewa tana aiki ne a gidan Sa’adiyya DanyayaContinue reading “An Cika Hannu Da Wani DPO Na ‘Yan Sanda A Katsina”

MUNFI KARFIN WULAKANCI…

Tsagin gidan Malam Ibrahim Shekarau a siyasar karamar hukumar Bichi sune sukafi kowa bayarda Gudun mowa domin ganin ansamu nasara a zaben da yagabata na 2019 ayankin BICHI amma yanzu wasu ko wani mutum yana ganin bamu da sauran amfani shiyasa yake kokarin yasa zababbu suja layi da Jagororinmu kuma Wallahi karyane, Mu babu wandaContinue reading “MUNFI KARFIN WULAKANCI…”

Design a site like this with WordPress.com
Get started