Daga Jamilu samaila Dandana Hukumar ‘yan sanda a jihar Katsina ta cika hannu da wani jami’in ta mai mukamin DPO mai suna Garba Talawai, sakamakon mutuwar wata budurwa mai shekaru goma sha shida, mai suna Rabi Abdullahi. Ita dai wannnan budurwa da ta rasu, rahotanni sun nuna cewa tana aiki ne a gidan Sa’adiyya DanyayaContinue reading “An Cika Hannu Da Wani DPO Na ‘Yan Sanda A Katsina”
Daily Archives: June 22, 2019
Kumbotso Ina Mafita?
Yin rubutu ta kowace fuska domin cin zarafin wani ko bayar da kariya akan rashin gaskiya kuskurene Kokarin hada wani shugabanni rigima shima kuskure ne faruwar lamarin kuma babu abinda zai haifar illa rabuwar kai wadda mu mabiyya mune a kasa INA fatan shugabanin mu zasuyi duba na tsanaki su fahimci cewa akwai al’umma daContinue reading “Kumbotso Ina Mafita?”
MUNFI KARFIN WULAKANCI…
Tsagin gidan Malam Ibrahim Shekarau a siyasar karamar hukumar Bichi sune sukafi kowa bayarda Gudun mowa domin ganin ansamu nasara a zaben da yagabata na 2019 ayankin BICHI amma yanzu wasu ko wani mutum yana ganin bamu da sauran amfani shiyasa yake kokarin yasa zababbu suja layi da Jagororinmu kuma Wallahi karyane, Mu babu wandaContinue reading “MUNFI KARFIN WULAKANCI…”
Karyace maras tushe da wasu ke yadawa cewa darakta mai kula da fasahar sadarwar zamani a hukumar zabe ta kasa ya ajiye aikinsa sakamakon takaddamar da akeyi na mallakar rumbun tara bayanai na zamani wato “SERVER” Hukumar tace Mr Chidi Nwafor yananan akan aikinsa, kwanannan ma shi da wasu jami’an hukumar suka dawo daga kasarContinue reading
Yaki da Ta’addanci a Najeriya
Yaki da ta’addanci sai an hada karfi da karfe a Nageriya inji sojoji masu dirar mikiya daga sama

You must be logged in to post a comment.