GWAMNA GANDUJE YA NADA SARKI MALAM MOHAMMADU SUNUSI II. A MATSAYIN SHUGABAN MAJALISAR SARAKUNAN JIHAR KANO.. Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da nadin Sarkin Kano Sunusi Lamido Sunusi a matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna a Jihar Kano a bisa damar da Gwamna ke da ita wajen nadawa na sabuwar dokar karin masarautu ta 2019. Daga CikinContinue reading “SANARWA TA MUSAMMAN”

You must be logged in to post a comment.