Daga Abdullahi Ahmad Tadada: Godiya Ga Allah Da Ya Kawo mu Karshen shekarar 2019.Allah Ya Gafartawa Wadanda suka Rigamu Gidan Gaskiya, ka bawa marasa lafiya, lafiya. Ka yi mana Gafara Na Zunubanmu.Ya Allah Ka Hadamu Da Alheri Sabuwar Shekarar Da Zamu Shiga Ta 2020 lafiya. Ya Kara Mana Arziki, Sutura Da Daukaka A Cikin Ta.Continue reading “Sako daga #S4S”
