Alh Abdullahi Ahmad Tadada S4S State Chairman Kenan

Daga Amir Yakson: Gyara kimtsi dakyau!!! Alh Abdullahi Ahmad Tadada S4S State Chairman Kenan yayin da yake mika Gaisuwa ga Mai Girma Sardaunan Kano. Kai da ganin gaisuwar kasan akwai Mutun taka da Girmamawa Tsakin Mai Girma Sardaunan kano da Chairman Abdullahi Ahmad Tadada. Zama da Mutane lafiya yayi anfani aci gaba da biyayya ChairmanContinue reading “Alh Abdullahi Ahmad Tadada S4S State Chairman Kenan”

Kullum A Cikin Hidimar Jama’a Yake.

Daga Abdullahi Ahmad Tadada: Kullum A Cikin Hidimar Jama’a Yake. Kuma Tun Da Aka Zabe Shi A Majalisar Dattawa Yake Bayar Da Gudunmawar Dan Ci Gaban Al’umar Najeriya, Arewa, Jihar Kano Da Kuma Sanatorial Dinsa. Dan Haka Ya Zama Daya Tamkar Da Dubu.A Saboda Haka Na Zabe Shi A Matsayin GWARZON SHEKARAR 2019.Wato Sanatan KanoContinue reading “Kullum A Cikin Hidimar Jama’a Yake.”

Design a site like this with WordPress.com
Get started