Kano Ta Tsakiya Sun Zabi Jajircen Sanata kuma Tsayayyen Namiji

Daga Abdullahi Ahmad Tadada: Aiyyukan Da Mai Girma Sanatan Kano Ta Tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano,Yayi A Lokacin Da Ya Zama Ministan Ilimi Najeriya. Abun Da Yasa Zamu Kawo muku Kadan Daga Cikin Aiyyukan Alheri Da Yayi Shine, Domin Sanin Cewa Al*Ummar Kano Ta Tsakiya Sun Zabi Jajirce, kuma Tsayayye Namiji, wakili Nagari.Continue reading “Kano Ta Tsakiya Sun Zabi Jajircen Sanata kuma Tsayayyen Namiji”

Sakon taya murna ga Hon. Mahmud Madakin Gini

A madadin jagororin #S4S Alh. Salisu Indabawa da kuma Alh. Haruna Muhammad Gama (Garkuwar Sardauna) da kuma shugabanninta na jiha dana kananan hukumomi karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada muke amfani da wannan dama domin mika sakon taya murna ga Alh. Mahmuda Madakin Gini bisa nada shi S.A na Commerce da mai girma Gwamna Dr. AbdullahiContinue reading “Sakon taya murna ga Hon. Mahmud Madakin Gini”

Design a site like this with WordPress.com
Get started