KWANKWASO YA MURKUSHE KUDIN ‘YAN FANSHO BILIYAN TARA

Daga Bello Muhammad Sharada: A cikin hira da ake yi da Sanata Mallam Shekarau a yanzu ta gidan rediyon tarayya na Kaduna, ya yi bayani cewa a cikin shekara guda da barinsa daga kujerar gwamnan Kano, tsohon gwamnan Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya murkushe kudaden da aka tara na ‘yan fansho har naira biliyanContinue reading “KWANKWASO YA MURKUSHE KUDIN ‘YAN FANSHO BILIYAN TARA”

Design a site like this with WordPress.com
Get started