A ci gaba da ziyarar kasar Gambiya

A Rana Ta Uku, Kuma Ta Karshe A Ziyarar Da Kwamatin Majalisar Dattawa Dana Wakilai Na Majalisun Najeriya, Karkashin Jagoranci Mai Girma Sanatan Kano Ta Tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano, Yake Jagoran ta. 1.Sun Ziyarchi Ofishin Jakadancin Najeriya Dake Banjul Kasar Gambia. 2.Sun Tattauna Da Clerk Na Majalisar Kasar Gambia Momodon A. SIZEContinue reading “A ci gaba da ziyarar kasar Gambiya”

Sen Ibrahim Shekarau Mikiya Mai Hangen Nesa

A ci gaba da kawo muku abubuwan da Mai girma Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano ya bujuro dasu, za mu ci gaba kamar haka; a) Daukar ma’aikata masu taimaka ma sa a ofishin sa na Sanata. b) Shirin sa na hada hannu da shugabannin kananan hukumomin Kano ta Taskiya domin kawo ayyukan da za suContinue reading “Sen Ibrahim Shekarau Mikiya Mai Hangen Nesa”

Design a site like this with WordPress.com
Get started