KOWA DA RABON DA ALLAH YA RUBUTA MASA

Daga Umar Faruq Muhammad: A shekarar 2002/03 damu akayi Gwagwarmayar nemawa Mal. Shekarau Gwamna, bayan yawon Kamfen mune muka kasa muka tsare Akwatinan zabe. Da Allah yabada Nasara Mallamin ya nada wadanda Allah ya tsaga da rabon su manyan Mukamai, a ciki harda Kwamishina Kafi Gwamna dakuma Fulagan Gwamnatin. A damar da Mutanen can sukaContinue reading “KOWA DA RABON DA ALLAH YA RUBUTA MASA”

Sakon taya murna ga Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano

SHEKARAU 4 SENATOR (S4S) A madadin shugabanni da magoya bayan Kungiyar Shekarau 4 Senator (S4S) Muna taya mai girma Sanatan Kano ta tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano, murnar cika shekara goma da nada shi a matsayin Sardaunan Kano na farko a jihar Kano. Allah ya kara jagora da daukaka. Haka kuma, muna karaContinue reading “Sakon taya murna ga Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano”

Design a site like this with WordPress.com
Get started