A yau Litinin 23/3/2020, Mai girma Sardaunan Kano kuma Sanatan Kano ta tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau, ya jagoranci sauran sanatocin Kano ta Arewa, Kano ta Kudu tare da ‘yan majalisar Tarayya masu wakiltar Jihar Kano. Zuwa taya murna ga Mai Martaba Sarki Kano Alh Aminu Ado Bayero da Mai Martaba Sarkin Bichi Alh NasiruContinue reading “Sen Ibrahim Shekarau da sauran Sanatoci da ‘yan majalisar tarayya na Kano sun kai gaisuwa ga sarakunan Kano da Bichi”

You must be logged in to post a comment.