UWAR JAM’IYYAR APC TA KARBI SAKAMAKON ZABEN DA DAN ZAGO YA LASHE A KANO

LITININ 25 ga watan Oktoba 2021 uwar jam’iyyarmu ta APC ta kasa ta karbi cikakken rahoton kwamitin zabe da aka gudanar na shugabannin jam’iyyar APC na jihar Kano. An gabatar da wannan zaben shugabanni su 36, a ranar Asabat 16 ga watan Oktoba 2021 a Kano karkashin jagorancin Farfesa Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau) daContinue reading “UWAR JAM’IYYAR APC TA KARBI SAKAMAKON ZABEN DA DAN ZAGO YA LASHE A KANO”

Design a site like this with WordPress.com
Get started