Tinawa Da Ranar Haihuwar Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano

An haifi Mallam Ibrahim Shekarau ne a ranar 5 ga watan Nuwamba na shekarar 1955 a unguwar Kurmawa da ke cikin kwaryar birnin Kano. Mahaifinsa sunansa Alh Sulaiman Usman Giginyu, a gidan su Mallam Ibrahim Shekarau, shine dan Auta, yana da yayye guda uku, daya namiji, biyu mata. Mahaifin Mallam Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano, jami’inContinue reading “Tinawa Da Ranar Haihuwar Sen Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano”

Design a site like this with WordPress.com
Get started