Jam’iyyar PDP tayi kira ga hukumar zabe da ta haramtawa shugaba Buhari shiga takarar zabe ranar 16/02/2019. Wannan ya biyo bayan gangamin taron yakin neman zabe da shugaba Buhari ya gudanar a Kano ranar Alhamis 31/01/2019 wanda ya dauki hankali yan adawa, inda Jam’iyyar PDP ke zargin kasar Niger da shigowa domin kawo mutanen suContinue reading “Labarai da dumi-duminsu”
Daily Archives: February 1, 2019
Canjin Sheka
Jam’iyyar APC a Jihar Gombe tayi babban kamu inda ta cafko Daraktan yakin neman zabe na Jam’iyyar PDP Alhaji Bala Bello Tinka Wannan magana ta fito daga bakin fadar shugaba Buhari inda ya gana dashi a jiya Alhamis a fadar gwamnatinsa
APC SOCIAL MEDIA TEAM KANO STATE
Gyara kayanka dan,uwa Akwai rayuwa bayan zabe. Kar ka bari harkar siyasa ta hada ka rigima da wani. Kayi siyasa mai tsafta cikin mutunci da girmama juna. Ka girmama ra’ayin wanin ka shima ya girmama naka. Ta’addanci da bangar siyasa bata dace da duk mutum mai hankali ba, kar ka bari wani dan siyasa yayiContinue reading “APC SOCIAL MEDIA TEAM KANO STATE”
Nasir Harun Alfalaky Alkanawy
KO KUN SAN??? Ko kun san kafin zuwan Malam Ibrahim Shekarau Gwamnan jihar Kano, babu wani abu da ake kira CONSTITUENCY PROJECT? Sardaunan Kano shine ya fara kirkiro constituency projects don kyautata alakar Majalisa da bangaren Zartarwa. Obasanjo shine ya fara kwaikwaya, yanzu kuma kowace jiha tana yin hakan. Mai wannan basirar yana bukatar kuri’armuContinue reading “Nasir Harun Alfalaky Alkanawy”
Ibrahim Z Bello Kura
SHUGABA BUHARI ZAI KAFA TARIHI Hukumar kula da albarkatun man fetur na ‘kasa (NNPC) ta fitar da sanarwan cewa gobe asabar 2-2-2019 shugaba Muhammadu Buhari zai kaddamar da sabbin rijiyoyin men fetur da aka samu nasaran tonawa a yankin kogin Kolmani dake karamar hukumar Alkaleri jihar Bauchi Wannan shine karon farko a tarihin duniya daContinue reading “Ibrahim Z Bello Kura”
Ismail Muhammad
ZUWAN SHUGABA BUHARI KANO,YA JEFI TSUNTSU UKU DA DUTSE DAYA: Ziyarar yakin neman zabe da kaddamar da ayyukan raya kasa da Mai girma Gwamnan Kano,Dr Abdullah Umar Ganduje ya gabatarwa Kanawa.Ziyara ce da ta dauki hankali da sa ido har ma da kunnuwa na masu bibiyar harkokin siyasar Kano,da ma ta shi kansa Shugaba MuhammaduContinue reading “Ismail Muhammad”
Bangajiya
#S4S2019 Sakon bangajiya ga dubban daruruwan masoya, magoya baya da masu fatan alkhairi ga H.E Mallam Ibrahim Shekarau CON (Sardaunan Kano) wadanda suka sadaukar da ayyukansu, kasuwancinsu da dukkanin hidindimunsu suka fito tun da sanyin safiya domin yi masa rakiya wajen taren Shugaban Kasa Buhari a ziyarar yakin neman zabe daya kawo Kano ranar AlhamisContinue reading “Bangajiya”
Abba A Abdullahi
Wannan daga hannun nafi tinanin editing ne! Dan yan kwankwasiyya sunyi rantsuwa baba ba zai daga hannun sa ba. Rantsuwa uku da yan kwankwasiyya sukayi akan ganduje da buhari kuma yau Buhari duk ya karya su 1- buhari ba zaizo 2- in yanzo kano bazai shiga gidan gwamnati ba 3- in yazo kano ba zaiContinue reading “Abba A Abdullahi”
Naseero Zango
NIFA KAI KADAI NAKE GANEWA SAI KUMA WANDA YAKE TARE DAKAI, DAN HAKA KOKAI WAYE IDAN BAKA TARE DA SARDAUNA NIMA BANA TARE DAKAI #S4S 2019 INSHA ALLAH.
Bada Tuta Ga ‘Yan Takara
Shugaban Jam’iyya Ya Mika Tuta Ga ‘Yan Takara Kamar yadda wani gidan radio a Jihar Kano ya bada rahoto cewa, an mikawa ‘yan takarkarun APC tuta a filin wasa na Sani Abacha, amma ba shugaba Buhari ne ya mika tutar a garesu ba. Wannan gidan radio ya kara da cewa, Buhari bai ce SAK baContinue reading “Bada Tuta Ga ‘Yan Takara”

You must be logged in to post a comment.