Kumbotso ta dinke

#S4S2019 03/02/2019 DUBBAN ‘YAN KUNGIYAR KWANKWASIYYA NE SUKA JEFAR DA JAJAYEN TAGIYOYINSU DOMIN KOMAWA JAM’IYYAR APC A KUMBOTSO Bayan da Maigirma Gwamnan Kano Dr Umar Abdullahi Ganduje da Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) da sauran ‘yan tawagarsu sun kai ziyarar neman zabe a karamar hukumar Kumbotso. Wasu dubban ‘yan Jam’iyyar PDP Kwankwasiyya sun dangwararContinue reading “Kumbotso ta dinke”

Haroun Shekaran Gama

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN. Yanzun nan nake samun labarin cewar ‘yankwankwasiyya suna zarewa mutane karfe suna kwace musu wayoyi da kudade a rallyn da suke yi yanzu haka a karamar hukumar Dala. Muna rokon Allah ya kare dukkan aluma daga wannan halayya tasu. Ya Allag ka hanasu dawowa mulkin jihar Kano don kada suContinue reading “Haroun Shekaran Gama”

Design a site like this with WordPress.com
Get started