#S4S2019 03/02/2019 DUBBAN ‘YAN KUNGIYAR KWANKWASIYYA NE SUKA JEFAR DA JAJAYEN TAGIYOYINSU DOMIN KOMAWA JAM’IYYAR APC A KUMBOTSO Bayan da Maigirma Gwamnan Kano Dr Umar Abdullahi Ganduje da Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau (Sardaunan Kano) da sauran ‘yan tawagarsu sun kai ziyarar neman zabe a karamar hukumar Kumbotso. Wasu dubban ‘yan Jam’iyyar PDP Kwankwasiyya sun dangwararContinue reading “Kumbotso ta dinke”
Daily Archives: February 3, 2019
Haroun Shekaran Gama
INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN. Yanzun nan nake samun labarin cewar ‘yankwankwasiyya suna zarewa mutane karfe suna kwace musu wayoyi da kudade a rallyn da suke yi yanzu haka a karamar hukumar Dala. Muna rokon Allah ya kare dukkan aluma daga wannan halayya tasu. Ya Allag ka hanasu dawowa mulkin jihar Kano don kada suContinue reading “Haroun Shekaran Gama”
A Daidaita Sahu
#S4S2019 Idan har ya zuwa yau akwai wadanda ba su fahimci manufarmu ta A Daidaita Sahu ba, to a taikaice manufar ita ce Gwamnati ta jagoranci jama’a domin bude sabon babin alkhairi a cikin rayuwar al’ummah bakin daya. Tunaninmu shine, cikin amincewar Allah (SWT) da kuma goyon bayan jama’armu bakin daya, mu gina al’ummah taContinue reading “A Daidaita Sahu”

You must be logged in to post a comment.