KUJERAR SANATAN KANO TA TSAKIYA daga Aminu Ibrahim Dabo

Kujerar sanatan kano ta tsakiya, kujera ce mai matukar muhimmanci a majalisar dattawan najeriya kuma duk wanda zai je kan wannan kujera ana buqatar mutum mai daraja da dattako da cikakken hankali da ilimi mai zurfi wanda idan yayi magana zai dauki hankalin al,ummar kasa bakidaya. domin majalisa ba waje ne na hargowa da hayaniyaContinue reading “KUJERAR SANATAN KANO TA TSAKIYA daga Aminu Ibrahim Dabo”

An Aje Kwarya A Gurbinta Daga Muzammil Mandawari

Sanya sunan Alh Aminu Dantata a Gadar sama ta Murtala Muhammad way da sunan marigayi Alh Tijjani Hashim Galadiman Kano a underpass ta Kofar ruwa abune daya dace kuma yayi daidai duba da irin gudunmawarsu ga alummar jahar Kano da Jihar baki daya an ajiye kwarya a gurbinta Tabbas dole na yabawa Gwamnan Kano GandujeContinue reading “An Aje Kwarya A Gurbinta Daga Muzammil Mandawari”

Kai Tsaye Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kano

Mai Girma Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR yayi Kurunkus, Inda da yammacin nan ya jagoran ci Tawagarsa da tahada da Mataimakin Gwamna Dr Nasir Yusuf Gawuna, Tsohon Gwamna Sardaunan Kano Malam Ibrahim Shekarau,Shugaban jam’iyar APC Abdullahi Abbas Sanusi,babban Daraktan yakin Neman zaben Gwamna Alhaji Nasiru Aliko koki. Zuwa Gidan Tsohon Mataimakin Gwamna Farfesa. HafizContinue reading “Kai Tsaye Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kano”

Design a site like this with WordPress.com
Get started