WALLAHI ba kasar chena bache ALLAH kuwa ba amerika bache karfa kuyi zaton jamani ne ko engiland wlh ba indiya bane , , n an dai da kuke gani najeriya che ayau karkashin jagoranchin farin dattijo BABA BUHARI chigaba irinsa nafarko da kasarmu ta samu da sannu alkhairin baba zai game duk najeriya mudai tayashiContinue reading “Najeriyarmu A Yau – Daga Yaquba Ibrahim Hayin Nomau”
Daily Archives: February 7, 2019
Halin Mutum Jarinsa
#S4S2019 “Dole mu mike mu yi aiki tare domin mu yaki zalunci da zaman kashe wando da halin ko-in-kula, wadanda suka taru suka yi mana katutu a halin rayuwarmu ta yau. Wadannan munanan dabi’u su suka kara habaka irin zaman kunci da jahilci da kokarin tada fitina da a yau muka sami kanmu a ciki,Continue reading “Halin Mutum Jarinsa”
Gyara Kayan ka
Nafi Shekara Biyu Zuwa Uku Ina Wannan Nazarin da Bibiyar Comments a Social Media. ‘Yan kudancin Nigeria, Musulmin su da kiristocin su, ‘yan APC da ‘yan PDP, basu zagi da cin mutuncin Professor Yemi Osinbajo Koda ko sun saba masa a ra’ayi. Kiristocin Nigeria tare da banbancin darikun su basa zagi da cin mutuncin MathewContinue reading “Gyara Kayan ka”

You must be logged in to post a comment.