#S4S2019 “Ina so in jawo hankalinmu cewa, kokarin neman zaman lafiya da kyautatuwar al’ummah ba zai yi tasiri ba idan gwamnati da masu hannu da shuni suka yi biris da irin halin kaka-ni-ka-yi da jama’a suke ciki, rashin aikin yi, masamman a tsakankanin matasa, ba irin musibar da ba zai jawo ba. Mun sani cewa,Continue reading “Ginshikin Cigaba Yana Tare Da Zaman Lafiya”

You must be logged in to post a comment.