Akwai hira Da za’a gabatar da dan takarar Sanatan kano ta Tsakiya Mal Ibrahim Shekarau a gidajen Radio kamar haka:- Daga gobe Talata. 12/02/19 Talata Rahma Radio 9:00-10:00 pm na dare Radio Kano 9:00-10:00 pm na dare Dala Radio 11:00 – 12:00 pm na dare Arewa Radio 11:00-12:00 pm na dare Pyramid Radio 11:00-12:00 pmContinue reading “SANARWA TA MUSAMMAN”
Daily Archives: February 11, 2019
Karshen Alewa Kasa
Kwankwaso duk sonda Muke yimaka ADDININMU yafika muhimmanci, Dan haka rabuwanmu dakai yazo. Daga Muhammad A Sadiq
WAJIBI DUK MAI KISHIN ADDININ SHI YA KAURACEWA RABI’U KWANKWASO HAR SAI YA BAYYANA TUBA
Daga Mallam Anas Assalafiy Fagge WAJIBI DUK MAI KISHIN ADDININ SHI YA KAURACEWA RABI’U KWANKWASO HAR SAI YA BAYYANA TUBA Ga duk mai bibiyar maganganun Rabi’u kwankwaso ya san cewa duk lokacin da ya samu gabar da zai iya amfani da ita wajen sukan wata alama ta addini Ko masu addini to Sai yayi hakanContinue reading “WAJIBI DUK MAI KISHIN ADDININ SHI YA KAURACEWA RABI’U KWANKWASO HAR SAI YA BAYYANA TUBA”
Fagge, Nassarawa, Tarauni
Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR da tawagar sa sun halarci gagarumin taron yakin neman zaben jamiyar APC na kananan hukomomin Tarauni, Fagge da Nasarawa wanda akayi a Kaura Goje dake karamar hukumar Nasarawa. hukumar ta Nasarawa itace mafi yawan kuri”u a duk Nigeria da kimanin kuri’a dubu dari hudu da uku, 403,000.Continue reading “Fagge, Nassarawa, Tarauni”
Yau 11/2/2019 Karfe 9:00 Na Dare
#S4S2019 A saurari hira ta musamman da Maigirma Mallam Ibrahim Shekarau CON (Sardaunan Kano) Gidajen radion Express, Guarantee da Aminci.
LALACEWAR ZAMANI CE TASA IRE-IREN KA SUKE MULKAR MU
A cikin abin takaicin dana saurara a jawabin tsagerancin da Sanata Kwankwaso yayiwa Mallaman Addini naji ya gargade su cewa su tsame bakin su daga shiga harkar Siyasa, sukyale su sune ‘Yan Siyasa suyi abarsu, in bahaka ba shima yanada Mumbarin sa zai ringa amfani dashi yaci zarafin su. Akan haka nake so inja hankalinContinue reading “LALACEWAR ZAMANI CE TASA IRE-IREN KA SUKE MULKAR MU”
Hadurran Da Ke Addabarmu
#S4S2019 “Sanin kowa ne cewa, akwai neman gyara wajen yadda muke sarrafa ababan hawa, wadanda suka hada da motoci da babura da kekuna harma da tafiya a kasa akan titinanmu. Haka kuma mun tashi mun tarar da al’adar tallace-tallace a Kasar Hausa. Kuma abin takaici shine ‘yanmata ne yawanci su ke fadawa cikin wannan musiba.Continue reading “Hadurran Da Ke Addabarmu”

You must be logged in to post a comment.