Ina rokon ku dan girman Allah dan kadaitar zatin sa idan Allah ya kaimu gobe ku fito ku dangwalawa maigirma sardaunan kano kuri’a Duk wanda muka bata masa a baya ko a rashin sani ko da sanin mu yayi hakuri ya duba matsayin kano central ya zaba mata mutum managarci kamili Ina neman alfarmar dukkanContinue reading “Mu Zabi Mallam Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano”

You must be logged in to post a comment.