Lambobin Jami’an Tsaro Na Katta-Kwana

#S4S2019 Rundinar ‘yan sandan Nigeria ta fitar da nambar wayoyi sashin Operation na rundinar ‘yan sandan Nigeria jihohi 36 da babban birnin tarayya Abuja wanda ‘yan Nigeria zasu kira domin isar da rahoton gaggawa akan barazanar tsaro da aka gani yayin gudanar da zabe a garuruwansu dake fadin tarayyar Nigeria Ga nambar wayoyin jami’an ‘yanContinue reading “Lambobin Jami’an Tsaro Na Katta-Kwana”

Bamu Amincewa Kowane Mutum Yin Aiki Da Na’urar Tantance Katin Zabe ba – Prof. Yakubu

#S4S2019 Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta Prof. Mahmood Yakubu ya sanar da manema labarai a yayin wata ganawa dasu cewa, ba gaskiya bane labaran dake zagayawa cewa, akwai wasu mutane daga wajen hukumar da aka amince su seta na’urar da take karanta katin zabe wato card reader. Prof. Yakubu yayi wannan bayani ne yayinContinue reading “Bamu Amincewa Kowane Mutum Yin Aiki Da Na’urar Tantance Katin Zabe ba – Prof. Yakubu”

Design a site like this with WordPress.com
Get started