#S4S2019 Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ware ranar Jumma’a 22/2/2019 ta zama ranar hutu ga ma’aikata domin su sami sukunin yin tafiya-tafiya zuwa garuruwansu su gudanar da zabe. Wannan sanarwa ta fito ne daga bakin Ministan cikin gidan Danbazau wanda babban sakataren ma’aikatar Georgina Ehuriah ya wakilta. A cewar Danbazau wannan hutu bai shafi ma’aikatan bankunaContinue reading “Jumma’a Ranar Hutuce A Najeriya”

You must be logged in to post a comment.