Shekaranjiya Juma’ah itace Jajiberin Zaben Shugaban kasa da Majalisar Dattawa data wakilai. Mafi yawan Limaman Juma’ah sunyi amfani da Mumbarin su wajen kiran Al’umma suyi Nagartaccen zabe, sun siffanta irin Mutanen da yakamata a zaba. AlhamdulilLah, alamu sun nuna tasirin Mumbarin su ya zarta na Masu Ashariyya, domin Mutane suna daukar irin hudubobin da MallamaiContinue reading “BAMBANCIN MUMBARIN HUDUBA DA NA MASU ASHARIYA”
Daily Archives: February 24, 2019
Kwankwasawa Sun Fara Tonon Sikili
Ba nine na fada ba, dayan nan ne ya fada 1. An baka naira milyan d’ai-d’ai ka bawa kowanne dan takarar majalisar jiha na jihar kano ka basu naira dubu dari biyar biyar 2 . An baka kabawa kowanne dan takarar majalisar wakilai milyan daya da rabi ka basu dubu dari bakwai da hamsin hamsinContinue reading “Kwankwasawa Sun Fara Tonon Sikili”

You must be logged in to post a comment.