SAKON TAYA MURNA DA KUMA BANGAJIYA.

A mamadin jagororin #S4S wato Alhaji Salisu Indabawa da Alh. Haruna Muhammad Gama (Garkuwar Sardauna) da kuma shugabanninta na jiha dana kananan hukumomi karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada. Muke amfani da wannan dama domin mika sakon bangajiya ga masoya da jama’ar Kano ta tsakiya da kuma yan jam’iyyarmu ta APC mai albarka bisa fitar dangoContinue reading “SAKON TAYA MURNA DA KUMA BANGAJIYA.”

FADUWAR BAKAR SHAFA!

Bayan kammala zaben 2015 Abdullahi Rogo ya Jagoranci wata kangararriyar tawaga dasuka kangarewa Amintacciyar tafiyar Fadar Mundubawa. Daga cikin dalilin su na waccen Kangarar shine wai Jagorancin Mundubawa yanada sako -sako a harkar samun Nasarar zabe, Tauhidin su yanuna musu sai an hadu da Kwankwaso za’a iya cin zabe, Kwankwaso ne Jagoran da zai rufeContinue reading “FADUWAR BAKAR SHAFA!”

Design a site like this with WordPress.com
Get started