Daily Archives: February 26, 2019
SAKON GODIYA
Da sunan Allah Ta’ala, mai rahama da jinkai, tsira da aminci su tabbata ga Annabi Muhammadu SAW. Ni Sanata Ibrahim Shekarau, mai wakiltar al’ummar jihar Kano Ta Tsakiya,, ina farawa da godiya ga Allah bisa wannan nasara da ya bamu ta cin zaben sanata a jam’iyyarmu ta APC. Wannan nasara ta al’ummar mu ce gabaContinue reading “SAKON GODIYA”

You must be logged in to post a comment.