Ga Sakon Kasashen Duniya Ga Yan Najeriya Akan Zaben 2019.Wannan Yabon Da Sukayi Mana Shine Zai Kara Tabbatar Da Dimukuradiyya Mai Dorewa A Najeriya.A Saboda Haka Al’umma Mu Fito Ranar 9th March, Domin Zaben Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje Khadimul Islam Da Mataimakin sa Dr.Nasiru Yusuf Gawuna Tare Da Yan Majalisar Dokoki Na KanoContinue reading “Zabe Na Gaba”
