LAUYOYI SUN ROKI A SALLAMI SHEKARAU

Lauyoyin da suke tsayawa Sanata Ibrahim Shekarau ( APC-Kano Central) a shari’ar da hukumar EFCC ta shigar kan tuhumar raba kudin zaben shekara ta 2015 da aka yi a gidansa, sun roki a sallame shi kuma a kori karar. Lauyoyin sun ce sun yi wannan roko tare da dogara da cewa duk hujjojin da EFCCContinue reading “LAUYOYI SUN ROKI A SALLAMI SHEKARAU”

Design a site like this with WordPress.com
Get started