Zamu Daukaka Darajar Asibitocin Sabbin Gundumomin Masarautu – Ganduje

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje yasha alwashin daukaka darajar asibitocin sabbin masarautun gargajiya na gundumomi hudu (4) daya assasa a Jihar Kano. Yayi wanna jawabi a gaban Sarkin Rano Mai martaba Alhaji Tafida Abubakar ranar Asabar 6/7/2019 inda yakai masa ziyarar ta’aziyya na rayuwar dansa Alhaji Aliyu Tafida. Gwamna Ganduje, yace, daukaka darajar asibitocin zai rageContinue reading “Zamu Daukaka Darajar Asibitocin Sabbin Gundumomin Masarautu – Ganduje”

Design a site like this with WordPress.com
Get started